• English
  • Business News
Saturday, August 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tattalin Arzikin Sin A Rabin Farkon Bana Ya Nuna Sakamako Mai Kyau

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Tattalin Arzikin Sin A Rabin Farkon Bana Ya Nuna Sakamako Mai Kyau
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Wang Yi: Ya Kamata A Mutunta Tarihi Domin Magance Sake Yin Kuskure

Ya Kamata A Yi Wa Japan Jinyar Cutar “Mantuwar Tarihi”

Game da alkaluman da hukumar kididdiga ta kasar Sin ta fitar kan tattalin arzikin Sin, kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Lin Jian, ya bayyana a yau Talata cewa, yawan GDPn kasar a rabin farkon shekarar bana ya zarce kudin Sin yuan triliyan 60, wanda ya karu da kashi 5 cikin dari, bisa na makamancin lokaci na bara, kana ya nuna cewa, Sin ta samu sakamako mai kyau a wannan fanni. Duk da fuskantar matsin lamba, kuma yayin da ake fama da rashin tabbaci kan tattalin arzikin duniya, tattalin arzikin Sin ya taka muhimmiyar rawa wajen tabbatar da karuwar tattalin arzikin duniya.

Lin Jian ya bayyana cewa, tattalin arzikin Sin yana da tushe, da karfi da kyakkyawar makoma, kuma an kiyaye bunkasarsa yadda ya kamata a dogon lokaci, da tabbatar da samun ci gaba mai inganci, da kuma ci gaba da bude kofa ga kasashen waje.

  • Kasuwar Hayakin Carbon Ta Kasar Sin Tana Da Karko
  • Fahimtar Manufar Kasar Sin Ta Yin Kwaskwarima A Sabon Zamani ——Za A Cimma Buri Idan Aka Kyautata Aiki Bisa Yanayi, Za A Samu Ci Gaba Idan Aka Kiyaye Yin Kirkire-kirkire

Jirgin kasa na 10,000 da zai yi jigila a tsakanin Sin da Turai a shekarar bana ya tashi daga birnin Wuhan a kwanakin baya, kwanaki 19 kasa da irin wannan mataki da aka cimma a shekarar bara.

Game da hakan, kakakin ya bayyana cewa, jerin jiragen kasa dake jigila a tsakanin Sin da Turai, jeri ne dake dauke da kaya masu ratsa sassan Sin da Turai, kana suna kawo kyakkyawar damar samun ci gaba. A nan gaba kuma, jerin jiragen kasan za su ci gaba da taka muhimmiyar rawa wajen tabbatar da yin mu’amala, da samun moriyar juna, da hadin kan kasa da kasa, don samun bunkasuwa mai inganci cikin lumana, da sa kaimi ga raya tattalin arzikin duniya, da shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya baki daya. (Zainab Zhang)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yanzu-yanzu: Gwamna Yusuf Ya Rattaba Hannu Kan Dokar Samar Da Masarautu Uku Masu Daraja Ta Biyu A Kano

Next Post

Gwamnatin Kebbi Ta Ƙaddamar Rabon Taki Ga Manoma 48,000 Kyauta

Related

Wang Yi: Ya Kamata A Mutunta Tarihi Domin Magance Sake Yin Kuskure
Daga Birnin Sin

Wang Yi: Ya Kamata A Mutunta Tarihi Domin Magance Sake Yin Kuskure

4 hours ago
Ya Kamata A Yi Wa Japan Jinyar Cutar “Mantuwar Tarihi”
Daga Birnin Sin

Ya Kamata A Yi Wa Japan Jinyar Cutar “Mantuwar Tarihi”

5 hours ago
CMG Ya Kaddamar Da Bikin Mu’amalar Al’adu Da Jama’a A Hedkwatar MDD
Daga Birnin Sin

CMG Ya Kaddamar Da Bikin Mu’amalar Al’adu Da Jama’a A Hedkwatar MDD

6 hours ago
Gasar Wasannin Mutum Mutumin Inji Ta Duniya Ta 2025 Na Gabatar Da Sabbin Fasahohin Zamani
Daga Birnin Sin

Gasar Wasannin Mutum Mutumin Inji Ta Duniya Ta 2025 Na Gabatar Da Sabbin Fasahohin Zamani

7 hours ago
Tattalin Arzikin Sin Ya Bunkasa Yadda Ya Kamata A Watan Yuli
Daga Birnin Sin

Tattalin Arzikin Sin Ya Bunkasa Yadda Ya Kamata A Watan Yuli

8 hours ago
Kuri’ar Jin Ra’ayi Ta CGTN: Ya Kamata Japan Ta Martaba Tarihi
Daga Birnin Sin

Kuri’ar Jin Ra’ayi Ta CGTN: Ya Kamata Japan Ta Martaba Tarihi

9 hours ago
Next Post
Gwamnatin Kebbi Ta Ƙaddamar Rabon Taki Ga Manoma 48,000 Kyauta

Gwamnatin Kebbi Ta Ƙaddamar Rabon Taki Ga Manoma 48,000 Kyauta

LABARAI MASU NASABA

Wang Yi: Ya Kamata A Mutunta Tarihi Domin Magance Sake Yin Kuskure

Wang Yi: Ya Kamata A Mutunta Tarihi Domin Magance Sake Yin Kuskure

August 15, 2025
An Samu Rarrabuwar Kawuna A Jam’iyyar ADC Kan Shugabancin David Mark

An Samu Rarrabuwar Kawuna A Jam’iyyar ADC Kan Shugabancin David Mark

August 15, 2025
Ya Kamata A Yi Wa Japan Jinyar Cutar “Mantuwar Tarihi”

Ya Kamata A Yi Wa Japan Jinyar Cutar “Mantuwar Tarihi”

August 15, 2025
Muhimman Batutuwan Da Za Mu Yi La’akari Da Su Kafin Amincewa Da Bukatun Kirkirar Sabbin Jihohi — Majalisar Dattawa

Muhimman Batutuwan Da Za Mu Yi La’akari Da Su Kafin Amincewa Da Bukatun Kirkirar Sabbin Jihohi — Majalisar Dattawa

August 15, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Bikin Mu’amalar Al’adu Da Jama’a A Hedkwatar MDD

CMG Ya Kaddamar Da Bikin Mu’amalar Al’adu Da Jama’a A Hedkwatar MDD

August 15, 2025
Gwamna Sani Ya Ba Da Umarnin Gudanar Da Bincike Kan Kashe Wani Matashi A Barnawa

Gwamna Sani Ya Ba Da Umarnin Gudanar Da Bincike Kan Kashe Wani Matashi A Barnawa

August 15, 2025
Rawar Da Dakta Bello Matawalle Ke Takawa Wajen Inganta Harkokin Tsaro A Nijeriya

Rawar Da Dakta Bello Matawalle Ke Takawa Wajen Inganta Harkokin Tsaro A Nijeriya

August 15, 2025
Gasar Wasannin Mutum Mutumin Inji Ta Duniya Ta 2025 Na Gabatar Da Sabbin Fasahohin Zamani

Gasar Wasannin Mutum Mutumin Inji Ta Duniya Ta 2025 Na Gabatar Da Sabbin Fasahohin Zamani

August 15, 2025
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Babu Dalilin Da Zai Sa ‘Yan Nijeriya Su Yi Talauci – Tinubu

August 15, 2025
Tattalin Arzikin Sin Ya Bunkasa Yadda Ya Kamata A Watan Yuli

Tattalin Arzikin Sin Ya Bunkasa Yadda Ya Kamata A Watan Yuli

August 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.