• English
  • Business News
Wednesday, July 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tikitin Shugaban Kasa Na APC: Abin Da Buhari Ya Fada Wa Gwamnoni A Taronsu Na Yau

by Sulaiman
3 years ago
in Labarai
0
Tikitin Shugaban Kasa Na APC: Abin Da Buhari Ya Fada Wa Gwamnoni A Taronsu Na Yau
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci gwamnonin jam’iyyar APC da su tabbatar da cewa babban taron da za a yi na zabar dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar ya nuna duk wata kima da kyawawan halaye na jam’iyyar.

A wani taro da aka yi a ranar Talata a fadar shugaban kasa, Abuja, shugaban kasar a cewar wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasa, Femi Adesina, ya fitar, ya shaidawa gwamnonin 22 da shugaban jam’iyyar na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, cewa: “ Gaskiya ne an Fara shirye-shiryen gudanar da babban zaben 2023. Nasarar duk wata Jam’iyyar Siyasa ta duniya, tana samun Nasara ne sakamakon hadin kai na ‘ya’yan Jam’iyyar.

  • Naira Biliyan 434 Ta Zirare Kan Satar Danyen Mai A Nijeriya

“Yayin da na fara shekarar karshe ta wa’adina na biyu a matsayin shugaban tarayyar Nijeriya kuma jagoran jam’iyyar APC, na lura da bukatar da ake da ita na samar da kwakkwaran jagoranci ga jam’iyyar a karkashin wannan tsarin mika mulki da kuma tabbatar da cewa hakan ya faru a cikin jam’iyyar mu. bisa tsari.”

Shugaba Buhari ya ba da tabbacin cewa za a ci gaba da tuntubar juna, domin tabbatar da cewa duk masu son tsayawa takara da masu ruwa da tsaki an fahimci juna, inda ya jaddada cewa hakan zai kuma tabbatar da cewa an shawo kan duk wata damuwa da ta haifar da abubuwa daban-daban.

Da yake jawabi a madadin Gwamnonin Jihohin, Gwamna Atiku Bagudu na Jihar Kebbi, wanda shi ne Shugaban Kungiyar Gwamnoni (PGF), ya ce dole ne jam’iyyar ta ci gaba da samun nasarorin da ta samu a babban taronta na zabukan da ta gudanar a baya-bayan nan, da kuma a zaben fidda gwani da za a gudanar. Don haka, Jam’iyyar zata zakulo dan takarar kishin kasa da kaunar kasa.”

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Ƙauyen Katsina, Sun Jikkata Mutane 2, Sun Sace Wasu

Ɗan Shekaru 15 Ya Kashe Wani Matashi Kan Rikicin Gona A Jigawa

“Za mu goyi bayan shugaban kasa don samun Nasara a babban taron Zaben fidda gwani,” in ji shi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugaba Buhari Ya Je Kasar Spain Ziyarar Aiki

Next Post

Zargin Badakalar Kudi: Majalisar Kaduna Ta Dakatar Da Shugabannin Kananan Hukumomi 2

Related

Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Ƙauyen Katsina, Sun Jikkata Mutane 2, Sun Sace Wasu

12 minutes ago
Ɗan Shekaru 15 Ya Kashe Wani Matashi Kan Rikicin Gona A Jigawa
Labarai

Ɗan Shekaru 15 Ya Kashe Wani Matashi Kan Rikicin Gona A Jigawa

1 hour ago
Kwankwaso  Ne Kaɗai Ɗan Siyasar Da Zai Iya Maye Gurbin Buhari — Jigo A NNPP
Manyan Labarai

Kwankwaso  Ne Kaɗai Ɗan Siyasar Da Zai Iya Maye Gurbin Buhari — Jigo A NNPP

9 hours ago
Hana Natasha Zaman Majalisa Barazana Ne Ga Dimokuraɗiyya — CLO
Labarai

Hana Natasha Zaman Majalisa Barazana Ne Ga Dimokuraɗiyya — CLO

10 hours ago
Kotu Ta Umarci Gwamnatin Bauchi Ta Biya Tsohon Akanta-Janar Naira Miliyan 100
Manyan Labarai

Kotu Ta Umarci Gwamnatin Bauchi Ta Biya Tsohon Akanta-Janar Naira Miliyan 100

11 hours ago
Gwamnatin Bauchi Ta Ƙaddamar Da Kwaskwarimar Majalisar Dokoki Kan Naira Biliyan 7
Manyan Labarai

Gwamnatin Bauchi Ta Ƙaddamar Da Kwaskwarimar Majalisar Dokoki Kan Naira Biliyan 7

12 hours ago
Next Post
Zargin Badakalar Kudi: Majalisar Kaduna Ta Dakatar Da Shugabannin Kananan Hukumomi 2

Zargin Badakalar Kudi: Majalisar Kaduna Ta Dakatar Da Shugabannin Kananan Hukumomi 2

LABARAI MASU NASABA

Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Ƙauyen Katsina, Sun Jikkata Mutane 2, Sun Sace Wasu

July 23, 2025
Ɗan Shekaru 15 Ya Kashe Wani Matashi Kan Rikicin Gona A Jigawa

Ɗan Shekaru 15 Ya Kashe Wani Matashi Kan Rikicin Gona A Jigawa

July 23, 2025
Kwankwaso  Ne Kaɗai Ɗan Siyasar Da Zai Iya Maye Gurbin Buhari — Jigo A NNPP

Kwankwaso  Ne Kaɗai Ɗan Siyasar Da Zai Iya Maye Gurbin Buhari — Jigo A NNPP

July 22, 2025
Zhao Leji Da Wang Huning Sun Gana Da Shugaban Majalisar Dattijan Kasar Madagascar

Zhao Leji Da Wang Huning Sun Gana Da Shugaban Majalisar Dattijan Kasar Madagascar

July 22, 2025
Hana Natasha Zaman Majalisa Barazana Ne Ga Dimokuraɗiyya — CLO

Hana Natasha Zaman Majalisa Barazana Ne Ga Dimokuraɗiyya — CLO

July 22, 2025
Taron Kolin Sin Da EU Zai Bayar Da Damar Zurfafa Hadin Gwiwar Sassan Biyu

Taron Kolin Sin Da EU Zai Bayar Da Damar Zurfafa Hadin Gwiwar Sassan Biyu

July 22, 2025
Kotu Ta Umarci Gwamnatin Bauchi Ta Biya Tsohon Akanta-Janar Naira Miliyan 100

Kotu Ta Umarci Gwamnatin Bauchi Ta Biya Tsohon Akanta-Janar Naira Miliyan 100

July 22, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Inganta Fahimtar Juna Ta Hanyar Shawarwari Da Tattaunawa

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Inganta Fahimtar Juna Ta Hanyar Shawarwari Da Tattaunawa

July 22, 2025
Gwamnatin Bauchi Ta Ƙaddamar Da Kwaskwarimar Majalisar Dokoki Kan Naira Biliyan 7

Gwamnatin Bauchi Ta Ƙaddamar Da Kwaskwarimar Majalisar Dokoki Kan Naira Biliyan 7

July 22, 2025
Kasar Sin Tana Da Dokoki Da Ka’idoji Sama Da 180 Dake Kare Nakasassu

Kasar Sin Tana Da Dokoki Da Ka’idoji Sama Da 180 Dake Kare Nakasassu

July 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.