• English
  • Business News
Saturday, November 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tikitin Shugaban Kasa Na APC: Abin Da Buhari Ya Fada Wa Gwamnoni A Taronsu Na Yau

by Sulaiman
3 years ago
APC

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci gwamnonin jam’iyyar APC da su tabbatar da cewa babban taron da za a yi na zabar dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar ya nuna duk wata kima da kyawawan halaye na jam’iyyar.

A wani taro da aka yi a ranar Talata a fadar shugaban kasa, Abuja, shugaban kasar a cewar wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasa, Femi Adesina, ya fitar, ya shaidawa gwamnonin 22 da shugaban jam’iyyar na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, cewa: “ Gaskiya ne an Fara shirye-shiryen gudanar da babban zaben 2023. Nasarar duk wata Jam’iyyar Siyasa ta duniya, tana samun Nasara ne sakamakon hadin kai na ‘ya’yan Jam’iyyar.

  • Naira Biliyan 434 Ta Zirare Kan Satar Danyen Mai A Nijeriya

“Yayin da na fara shekarar karshe ta wa’adina na biyu a matsayin shugaban tarayyar Nijeriya kuma jagoran jam’iyyar APC, na lura da bukatar da ake da ita na samar da kwakkwaran jagoranci ga jam’iyyar a karkashin wannan tsarin mika mulki da kuma tabbatar da cewa hakan ya faru a cikin jam’iyyar mu. bisa tsari.”

Shugaba Buhari ya ba da tabbacin cewa za a ci gaba da tuntubar juna, domin tabbatar da cewa duk masu son tsayawa takara da masu ruwa da tsaki an fahimci juna, inda ya jaddada cewa hakan zai kuma tabbatar da cewa an shawo kan duk wata damuwa da ta haifar da abubuwa daban-daban.

Da yake jawabi a madadin Gwamnonin Jihohin, Gwamna Atiku Bagudu na Jihar Kebbi, wanda shi ne Shugaban Kungiyar Gwamnoni (PGF), ya ce dole ne jam’iyyar ta ci gaba da samun nasarorin da ta samu a babban taronta na zabukan da ta gudanar a baya-bayan nan, da kuma a zaben fidda gwani da za a gudanar. Don haka, Jam’iyyar zata zakulo dan takarar kishin kasa da kaunar kasa.”

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

“Za mu goyi bayan shugaban kasa don samun Nasara a babban taron Zaben fidda gwani,” in ji shi.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori
Manyan Labarai

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

November 1, 2025
Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna
Manyan Labarai

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

November 1, 2025
Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami
Manyan Labarai

Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

November 1, 2025
Next Post
Zargin Badakalar Kudi: Majalisar Kaduna Ta Dakatar Da Shugabannin Kananan Hukumomi 2

Zargin Badakalar Kudi: Majalisar Kaduna Ta Dakatar Da Shugabannin Kananan Hukumomi 2

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

November 1, 2025
Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

November 1, 2025
Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

November 1, 2025
An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

November 1, 2025
Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

November 1, 2025
Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

November 1, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Babban Burina Zama Fitacciyar Jaruma A Duniya —Aisha Umar

November 1, 2025
Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

November 1, 2025
Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

November 1, 2025
Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 20, Sun Ceto Mutane 17 Da Aka Yi Garkuwa Da Su

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 20, Sun Ceto Mutane 17 Da Aka Yi Garkuwa Da Su

November 1, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.