• English
  • Business News
Tuesday, August 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tikitin Shugaban Kasa Na APC: Abin Da Buhari Ya Fada Wa Gwamnoni A Taronsu Na Yau

by Sulaiman
3 years ago
in Labarai
0
Tikitin Shugaban Kasa Na APC: Abin Da Buhari Ya Fada Wa Gwamnoni A Taronsu Na Yau
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci gwamnonin jam’iyyar APC da su tabbatar da cewa babban taron da za a yi na zabar dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar ya nuna duk wata kima da kyawawan halaye na jam’iyyar.

A wani taro da aka yi a ranar Talata a fadar shugaban kasa, Abuja, shugaban kasar a cewar wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasa, Femi Adesina, ya fitar, ya shaidawa gwamnonin 22 da shugaban jam’iyyar na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, cewa: “ Gaskiya ne an Fara shirye-shiryen gudanar da babban zaben 2023. Nasarar duk wata Jam’iyyar Siyasa ta duniya, tana samun Nasara ne sakamakon hadin kai na ‘ya’yan Jam’iyyar.

  • Naira Biliyan 434 Ta Zirare Kan Satar Danyen Mai A Nijeriya

“Yayin da na fara shekarar karshe ta wa’adina na biyu a matsayin shugaban tarayyar Nijeriya kuma jagoran jam’iyyar APC, na lura da bukatar da ake da ita na samar da kwakkwaran jagoranci ga jam’iyyar a karkashin wannan tsarin mika mulki da kuma tabbatar da cewa hakan ya faru a cikin jam’iyyar mu. bisa tsari.”

Shugaba Buhari ya ba da tabbacin cewa za a ci gaba da tuntubar juna, domin tabbatar da cewa duk masu son tsayawa takara da masu ruwa da tsaki an fahimci juna, inda ya jaddada cewa hakan zai kuma tabbatar da cewa an shawo kan duk wata damuwa da ta haifar da abubuwa daban-daban.

Da yake jawabi a madadin Gwamnonin Jihohin, Gwamna Atiku Bagudu na Jihar Kebbi, wanda shi ne Shugaban Kungiyar Gwamnoni (PGF), ya ce dole ne jam’iyyar ta ci gaba da samun nasarorin da ta samu a babban taronta na zabukan da ta gudanar a baya-bayan nan, da kuma a zaben fidda gwani da za a gudanar. Don haka, Jam’iyyar zata zakulo dan takarar kishin kasa da kaunar kasa.”

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Masallaci Sun Kashe Wani Mutum Da Jikkata Wasu Da Dama A Sokoto

Gwamnatin Kano Za Ta Horar Da Tubabbun ‘Yandaba 718 Sana’o’i 

“Za mu goyi bayan shugaban kasa don samun Nasara a babban taron Zaben fidda gwani,” in ji shi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugaba Buhari Ya Je Kasar Spain Ziyarar Aiki

Next Post

Zargin Badakalar Kudi: Majalisar Kaduna Ta Dakatar Da Shugabannin Kananan Hukumomi 2

Related

Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Masallaci Sun Kashe Wani Mutum Da Jikkata Wasu Da Dama A Sokoto

27 minutes ago
Gwamnatin Kano Za Ta Horar Da Tubabbun ‘Yandaba 718 Sana’o’i 
Labarai

Gwamnatin Kano Za Ta Horar Da Tubabbun ‘Yandaba 718 Sana’o’i 

1 hour ago
Jiragen saman NAF Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 592, Sun Lalata Kayayyakin Yaki 372
Labarai

Jiragen saman NAF Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 592, Sun Lalata Kayayyakin Yaki 372

2 hours ago
Ronaldo Zai Daura Aurensa Na Farko A Rayuwa Tare Da Budurwarsa Georgina
Labarai

Ronaldo Zai Daura Aurensa Na Farko A Rayuwa Tare Da Budurwarsa Georgina

3 hours ago
Kano
Manyan Labarai

Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Kwangilar Hanyoyi 17 Akan Naira Biliyan 40.8

4 hours ago
Fasahohin AI Sun Bude Sabon Babi Na Hadin Gwiwar Sin Da Afirka
Ra'ayi Riga

Fasahohin AI Sun Bude Sabon Babi Na Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

5 hours ago
Next Post
Zargin Badakalar Kudi: Majalisar Kaduna Ta Dakatar Da Shugabannin Kananan Hukumomi 2

Zargin Badakalar Kudi: Majalisar Kaduna Ta Dakatar Da Shugabannin Kananan Hukumomi 2

LABARAI MASU NASABA

Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Masallaci Sun Kashe Wani Mutum Da Jikkata Wasu Da Dama A Sokoto

August 12, 2025
Sin Ta Ware Yuan Miliyan 170 Domin Ayyukan Tallafi Ga Sassan Da Ambaliyar Ruwa Ta Shafa

Sin Ta Ware Yuan Miliyan 170 Domin Ayyukan Tallafi Ga Sassan Da Ambaliyar Ruwa Ta Shafa

August 12, 2025
Gwamnatin Kano Za Ta Horar Da Tubabbun ‘Yandaba 718 Sana’o’i 

Gwamnatin Kano Za Ta Horar Da Tubabbun ‘Yandaba 718 Sana’o’i 

August 12, 2025
Xi: Sin Da Brazil Na Iya Zama Misalin Hadin Kai Da Dogaro Da Kai Ga Kasashe Masu Tasowa

Xi: Sin Da Brazil Na Iya Zama Misalin Hadin Kai Da Dogaro Da Kai Ga Kasashe Masu Tasowa

August 12, 2025
Jiragen saman NAF Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 592, Sun Lalata Kayayyakin Yaki 372

Jiragen saman NAF Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 592, Sun Lalata Kayayyakin Yaki 372

August 12, 2025
Ma’aikatar Cinikayya Ta Kasar Sin Ta Yi Karin Haske Kan Batun Saka Wasu Sassa Cikin Wadanda Ta Sanyawa Takunkumin Sayar Musu Da Kayayyaki

Ma’aikatar Cinikayya Ta Kasar Sin Ta Yi Karin Haske Kan Batun Saka Wasu Sassa Cikin Wadanda Ta Sanyawa Takunkumin Sayar Musu Da Kayayyaki

August 12, 2025
Ronaldo Zai Daura Aurensa Na Farko A Rayuwa Tare Da Budurwarsa Georgina

Ronaldo Zai Daura Aurensa Na Farko A Rayuwa Tare Da Budurwarsa Georgina

August 12, 2025
Sin Ta Gabatar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Kan Taron Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakaninta Da Amurka A Stockholm

Sin Ta Gabatar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Kan Taron Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakaninta Da Amurka A Stockholm

August 12, 2025
Kano

Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Kwangilar Hanyoyi 17 Akan Naira Biliyan 40.8

August 12, 2025
Fasahohin AI Sun Bude Sabon Babi Na Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

Fasahohin AI Sun Bude Sabon Babi Na Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

August 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.