• Leadership Hausa
Thursday, March 23, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Naira Biliyan 434 Ta Zirare Kan Satar Danyen Mai A Nijeriya

by Muhammad
10 months ago
in Manyan Labarai
0
Naira Biliyan 434 Ta Zirare Kan Satar Danyen Mai A Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban hukumar nan da ke sanya idanu kan man da ake hakowa a kan tudu, Gbenga Komolafe, ya ce Nijeriya ta tafka asarar akalla naira biliyan 434 saboda satar da ake yi na mai tsakanin watan Janairu zuwa watan Maris na wannan shekarar ta 2022.

BBC ta rawaito cewa, nn tafka wannan asara ce adaidai lokacin da karaminin Ministan man fetur, Mista Timipre Sylva, ke cewa kamfanonin mai masu zaman kansu a Nijeriya na barin kasar saboda hadarin da suke fuskanta.

  • Badakalar Kudade: Kotu Ta Bayar Da Belin Rochas Okorocha Kan Naira Miliyan 500

Shi ma, attajirin Afirkan nan kuma shugaban rukunni kamfanin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya shawarci gwamnatin Nijeriya ta fito da tsarin bai-daya kan kudaden haraji domin karfafawa masu zuba jari a fanin hako mai ta tudu da kuma cikin teku.

Komolafe ya ce an iya fitar da gangan miliyan 1.35 ko kashi 71 cikin 100 na gangan miliyan 1.9 da ake samarwa, saboda satar da ake fuskanta da farfasa batutan mai.

Ya kuma jadada cewa wannan na daga cikin matsalolin da ke sake kassara Nijeriya.

Labarai Masu Nasaba

Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

Tags: Satar danyen mai
ShareTweetSendShare
Previous Post

Wata Yarinya ‘Yar Shekaru 4 Ta Mutu Bayan Ta Faɗa Rijiya A Kano

Next Post

APC Ta Gamsu Da Bayanan Da Tinubu Ya Bayar A Gaban Kwamatin Tantance ‘Yan Takara

Related

Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara
Manyan Labarai

Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

30 mins ago
Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu
Manyan Labarai

Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

1 hour ago
NLC Za Ta Shiga Yajin Aiki Saboda Karancin Kudi A Nijeriya
Manyan Labarai

NLC Za Ta Shiga Yajin Aiki Saboda Karancin Kudi A Nijeriya

3 hours ago
Sanata Barau Ya Tsaya Takarar Shugaban Majalisar Dattawa
Manyan Labarai

Sanata Barau Ya Tsaya Takarar Shugaban Majalisar Dattawa

1 day ago
Na Matsu Na Kammala Wa’adin Mulkina -Buhari
Manyan Labarai

Na Matsu Na Kammala Wa’adin Mulkina -Buhari

1 day ago
Emefiele Ya Roki Gafarar ‘Yan Nijeriya Kan Matsalar Hada-Hadar Kudi Ta Intanet
Manyan Labarai

Emefiele Ya Roki Gafarar ‘Yan Nijeriya Kan Matsalar Hada-Hadar Kudi Ta Intanet

1 day ago
Next Post
APC Ta Gamsu Da Bayanan Da Tinubu Ya Bayar A Gaban Kwamatin Tantance ‘Yan Takara

APC Ta Gamsu Da Bayanan Da Tinubu Ya Bayar A Gaban Kwamatin Tantance 'Yan Takara

LABARAI MASU NASABA

Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

March 23, 2023
Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

March 23, 2023
Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

March 23, 2023
Ina So A Ko’ina A Ji Hikima Da Fasaharmu – Yusuf King

Ina So A Ko’ina A Ji Hikima Da Fasaharmu – Yusuf King

March 23, 2023
Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

March 23, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

March 23, 2023
Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

March 23, 2023
NLC Za Ta Shiga Yajin Aiki Saboda Karancin Kudi A Nijeriya

NLC Za Ta Shiga Yajin Aiki Saboda Karancin Kudi A Nijeriya

March 23, 2023
FEC Ta Amince Da Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Wajen Gina Barikin Jami’an NDLEA

FEC Ta Amince Da Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Wajen Gina Barikin Jami’an NDLEA

March 23, 2023
Mata Magoya Bayan PDP Na Zanga-Zangar Watsi Da Sakamakon Zaben Gwamnan Kaduna

Mata Magoya Bayan PDP Na Zanga-Zangar Watsi Da Sakamakon Zaben Gwamnan Kaduna

March 23, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.