• English
  • Business News
Saturday, September 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tilas A Nuna Adawa Da Hada Hannu Tsakanin Amurka Da Taiwan

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Tilas A Nuna Adawa Da Hada Hannu Tsakanin Amurka Da Taiwan

Protesters opposed to Taiwanese independence gather at a hotel where Taiwanese President Tsai Ing-wen is expected to arrive in New York, Wednesday, March 29, 2023. (AP Photo/Seth Wenig)

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yau Alhamis ne jagorar mahukuntan yankin Taiwan na kasar Sin Tsai Ing-wen, ta gana da kakakin majalisar wakilan kasar Amurka Kevin McCarthy, yayin da Amurka ta baiwa jami’ar damar bi ta cikin Amurka, a hanyarta ta yin wani bulaguro. 

Wannan ne karo na 2 da Amurka da Taiwan suka hada hannu wajen daukar matakan takala ta fuskar siyasa, bayan Nancy Pelosi ta ziyarci Taiwan a bara. Abin da Amurka ta yi ya saba wa ka’idar kasar Sin daya tak a duniya, da sanarwoyi 3 wadanda Sin da Amurka suka amince da su bisa hadin gwiwa, ya kuma illata ikon mulkin kasar Sin, da cikakkun yankunan kasar Sin, ya kuma sake aikewa wa ‘yan a-ware masu neman ‘yancin Taiwan munanan sakonni.

  • Sin: Fannin Sayayya Da Na Yawon Shakatawa Na Kara Farfadowa A Rubu’in Farko Na Bana

A hannu guda kuma, kasashen duniya sun kara gane cewa, mahukuntan Taiwan karkashin shugabancin DPP, suna kara yunkurin hada hannu da Amurka, yayin da wasu Amurkawa suke neman amfani da Taiwan wajen sarrafa akalar Sin, lamarin da ya kasance ainihin dalilin da ya sa ake rura wuta tsakanin gabobi 2 na mashigin tekun Taiwan.

Batun Taiwan, babbar moriyar kasar Sin ce mai matukar muhimmanci, kuma tushe ne na huldar da ke tsakannin Sin da Amurka ta fuskar siyasa, kana kuma shi ne jan-layi na farko da ba zai yiwu a tsallaka shi ba, a dangantakar Sin da Amurka. Kaza lika matakan da Amurka ta dauka, da kuma kalamanta, sun sake saba wa alkawarin da ta yi na bin ka’idar kasar Sin daya tak a duniya. Amurka tana ta daukar matakan takala.

Taiwan, yanki ne na kasar Sin. Al’ummar kasar Sin ne kadai suke da ikon daidaita batun na Taiwan. Makarkashiyar da Amurka da Taiwan suke kullawa, ba za ta sauya tarihin Taiwan na kasancewar bangaren kasar Sin ba, ba za ta murde gaskiya ba, ba za ta hana dinkuwar kasar Sin baki daya ba, ba za ta hana yawancin kasashen duniya su amince, da kuma goyon bayan ka’idar kasar Sin daya tak a duniya ba.

Labarai Masu Nasaba

Kamfanin Kasar Sin Ya Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Sudan Ta Kudu

An Kammala Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan

Tun tuni kasar Sin ta bayyana kin yarda da hada hannu tsakanin Amurka da Taiwan, kuma za ta mayar da martani. Babu wanda ya isa ya raina kudiri, da karfin da Sinawa suke da shi na kare ikon mallakar kasa da cikakkun yankunanta. (Tasallah Yuan)

 

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

An Cafke Wata Mata Bisa Zargin Sace Kwandunan Tumatir A Kwara

Next Post

Bankin Duniya Ya Bai Wa Nijeriya Tallafin Dala Miliyan 800

Related

Kamfanin Kasar Sin Ya Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Sudan Ta Kudu
Daga Birnin Sin

Kamfanin Kasar Sin Ya Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Sudan Ta Kudu

18 hours ago
An Kammala Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan
Daga Birnin Sin

An Kammala Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan

19 hours ago
Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

20 hours ago
Shugaba Xi ya zanta ta wayar tarho da takwaransa na Amurka
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi ya zanta ta wayar tarho da takwaransa na Amurka

21 hours ago
Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Bunkasa Ci Gaban Mata
Daga Birnin Sin

Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Bunkasa Ci Gaban Mata

22 hours ago
Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken “Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani”
Daga Birnin Sin

Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken “Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani”

23 hours ago
Next Post
Bankin Duniya Ya Bai Wa Nijeriya Tallafin Dala Miliyan 800

Bankin Duniya Ya Bai Wa Nijeriya Tallafin Dala Miliyan 800

LABARAI MASU NASABA

Ta Yaya Zan Yi Tattalin Mijina?

Ta Yaya Zan Yi Tattalin Mijina?

September 20, 2025
Ajali: Wasu Ƴan Ƙauye Sun Gujewa Ƴan Bindiga Sun Nutse A Ruwa

Ajali: Wasu Ƴan Ƙauye Sun Gujewa Ƴan Bindiga Sun Nutse A Ruwa

September 20, 2025
Tinubu Ya Halarci Ɗaurin Auren Ɗan Yari, Ya Kai Ziyara Gidan Tsohon Shugaban Ƙasa Buhari

Tinubu Ya Halarci Ɗaurin Auren Ɗan Yari, Ya Kai Ziyara Gidan Tsohon Shugaban Ƙasa Buhari

September 20, 2025
Sabon Kakin Ƴansanda Ya Ziyarci Cibiyar Ƙungiyar Ƴan Jarida A FCT

Sabon Kakin Ƴansanda Ya Ziyarci Cibiyar Ƙungiyar Ƴan Jarida A FCT

September 20, 2025
Nijeriya Na Asarar Dala Biliyan 10.5 Sakamakon Rashin Cin Gajiyar Kashin Dabbobi

Nijeriya Na Asarar Dala Biliyan 10.5 Sakamakon Rashin Cin Gajiyar Kashin Dabbobi

September 20, 2025
Makarantun Da Ba Ƙwararrun Malamai Za Su Rasa Zama Cibiyar Rubuta Jarrabawar NECO

Makarantun Da Ba Ƙwararrun Malamai Za Su Rasa Zama Cibiyar Rubuta Jarrabawar NECO

September 20, 2025
Magoya Bayan Aiyedatiwa Sun Ɓarke Da Sowa Bayan Nasara A Kotun Ƙoli

Magoya Bayan Aiyedatiwa Sun Ɓarke Da Sowa Bayan Nasara A Kotun Ƙoli

September 20, 2025
Gwamnatin Tarayya Na Yunƙurin Kawar Da Shanu Daga Titunan Abuja

Gwamnatin Tarayya Na Yunƙurin Kawar Da Shanu Daga Titunan Abuja

September 20, 2025
Abubuwan Da Ba A Faɗa Ba Game Sulhu Da Ƴan Bindiga A Katsina

Abubuwan Da Ba A Faɗa Ba Game Sulhu Da Ƴan Bindiga A Katsina

September 20, 2025
Taiwan

Yadda Ɗantsoho Ya Mayar Da Hankali Wajen Farafaɗo Da Martaba Da Ƙimar NPA

September 20, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.