• English
  • Business News
Friday, July 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Shugaba Ne Mai Son Ci Gaba Da Kuma Kishin Talakawa – Minista

by Sulaiman
11 months ago
in Labarai
0
Tinubu Shugaba Ne Mai Son Ci Gaba Da Kuma Kishin Talakawa – Minista
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu shugaba ne mai son kawo ci gaba wanda ya tabbatar da jajircewarsa ga al’umma ta hanyar sabunta fata nagari a tsarin ƙananan hukumomi wanda shi ne mafi kusa da talakawa.

 

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, shi ne ya bayyana haka a lokacin da shi da ‘yan Tawagar Yaɗa Labarai na Ƙasa suka kai ziyarar wayar da kai a gidan talabijin na TVC da ke Abuja a ranar Alhamis.

  • Hanyoyin Rigakafin Cututtukan Da Ke Illata Amfanin Gona
  • Kamfanin Abinci Na BUA Ya Samu Ribar Naira Biliyan 130 A Wata Shida Na 2024

Ziyarar wani ɓangare ne na ziyarce-ziyarcen da ministan da tawagar sa suka kai wasu gidajen talabijin a ranar.

 

Labarai Masu Nasaba

Shugaba Tinubu Zai Ziyarci Kano Don Ta’aziyyar Ɗantata

Natasha Ta Rubuta Wa Majalisa, Tana Neman A Yi Biyayya Ga Umarnin Kotu

Ministan, wanda ya bayyana cewa, Shugaban Ƙasa yana jin muryar talakawa, ya ce a halin yanzu ƙasar nan tana cikin wani mataki na sadaukarwa na wucin-gadi wanda ya zama dole don gina tushen tattalin arziki mai ɗorewa.

 

Ya buƙaci kafafen yaɗa labarai da su ci gaba da gudanar da ayyukan su na faɗakar da jama’a da kuma tuntuɓar gwamnati da kishin ƙasa.

 

Idris da tawagarsa sun kai irin wannan ziyarar wayar da kai a gidan talabijin na Arise TV, inda ya tattauna da Shugaban tashar, Cif Nduka Obaigbena, kan lamurran da suka shafi ƙasar nan.

 

A ci gaba da ziyarar wayar da kai, ministan sun je gidan talabijin na Channels, inda a nan ya buƙaci kafafen yaɗa labarai da su kasance a sahun gaba wajen inganta haɗin kan ƙasa da kuma kulawa da rayuwarmu ‘yan Nijeriya baki ɗaya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Ministan Yaɗa LabaraiShugaba Bola Ahmed TinubuTabarbarewar Tattalin Arziki
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Daure Mutum Biyu Shekara 10 Kan Mallakar Makamai Ba Bisa Ka’ida Ba

Next Post

Ba Ni Da Burin Da Wuce Ziyarar Kabarin Manzon Allah – Fauziyya Sani

Related

Shugaba Tinubu Zai Ziyarci Kano Don Ta’aziyyar Ɗantata
Labarai

Shugaba Tinubu Zai Ziyarci Kano Don Ta’aziyyar Ɗantata

2 hours ago
Natasha Ta Rubuta Wa Majalisa, Tana Neman A Yi Biyayya Ga Umarnin Kotu
Manyan Labarai

Natasha Ta Rubuta Wa Majalisa, Tana Neman A Yi Biyayya Ga Umarnin Kotu

3 hours ago
Direban Da Ya Murƙushe Furen Gwamnati A Kano Ya Shiga Hannu
Labarai

Direban Da Ya Murƙushe Furen Gwamnati A Kano Ya Shiga Hannu

4 hours ago
Sojoji Sun Kama Jami’an NURTW 2, Da Mai Karɓar Harajin IPOB
Labarai

Sojoji Sun Kama Jami’an NURTW 2, Da Mai Karɓar Harajin IPOB

5 hours ago
Babu Wata Sabuwar Ƙungiyar  Ƴan Ta’adda Mai Suna Fethulla A Nijeriya – DHQ
Tsaro

Babu Wata Sabuwar Ƙungiyar  Ƴan Ta’adda Mai Suna Fethulla A Nijeriya – DHQ

6 hours ago
Manufar Raya Biranen Kasar Sin: Ba Wai Kawai a Tabbatar Da “Tsayi” Ba Ne Har Ma Da “Zafi”
Ra'ayi Riga

Manufar Raya Biranen Kasar Sin: Ba Wai Kawai a Tabbatar Da “Tsayi” Ba Ne Har Ma Da “Zafi”

7 hours ago
Next Post
Ba Ni Da Burin Da Wuce Ziyarar Kabarin Manzon Allah – Fauziyya Sani

Ba Ni Da Burin Da Wuce Ziyarar Kabarin Manzon Allah - Fauziyya Sani

LABARAI MASU NASABA

Raya Hulda Tsakanin Sin Da Australia Ya Dace Da Yanayin Zamanin Da Ake Ciki

Raya Hulda Tsakanin Sin Da Australia Ya Dace Da Yanayin Zamanin Da Ake Ciki

July 17, 2025
Shugaba Tinubu Zai Ziyarci Kano Don Ta’aziyyar Ɗantata

Shugaba Tinubu Zai Ziyarci Kano Don Ta’aziyyar Ɗantata

July 17, 2025
Gudummawar Sin Ga Tattaunawa Tsakanin Mabanbantan Wayewar Kai Da Dunkulewar Duniya

Gudummawar Sin Ga Tattaunawa Tsakanin Mabanbantan Wayewar Kai Da Dunkulewar Duniya

July 17, 2025
Natasha Ta Rubuta Wa Majalisa, Tana Neman A Yi Biyayya Ga Umarnin Kotu

Natasha Ta Rubuta Wa Majalisa, Tana Neman A Yi Biyayya Ga Umarnin Kotu

July 17, 2025
Binciken Jin Ra’ayoyin Jama’a Na CGTN: Rahoton Matsayar Japan Kan Tsaro Na Takala Na Nuna Hatsari Mai Girma Game Da Tsaro

Binciken Jin Ra’ayoyin Jama’a Na CGTN: Rahoton Matsayar Japan Kan Tsaro Na Takala Na Nuna Hatsari Mai Girma Game Da Tsaro

July 17, 2025
Direban Da Ya Murƙushe Furen Gwamnati A Kano Ya Shiga Hannu

Direban Da Ya Murƙushe Furen Gwamnati A Kano Ya Shiga Hannu

July 17, 2025
Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Mai Fafutukar Inganta Ci Gaban Duniya A Koyaushe

Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Mai Fafutukar Inganta Ci Gaban Duniya A Koyaushe

July 17, 2025
Sojoji Sun Kama Jami’an NURTW 2, Da Mai Karɓar Harajin IPOB

Sojoji Sun Kama Jami’an NURTW 2, Da Mai Karɓar Harajin IPOB

July 17, 2025
Roy Jakobs: Ba Za A Iya Rabuwa Da Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Sin Ba

Roy Jakobs: Ba Za A Iya Rabuwa Da Tsarin Samar Da Kayayyaki Na Sin Ba

July 17, 2025
Babu Wata Sabuwar Ƙungiyar  Ƴan Ta’adda Mai Suna Fethulla A Nijeriya – DHQ

Babu Wata Sabuwar Ƙungiyar  Ƴan Ta’adda Mai Suna Fethulla A Nijeriya – DHQ

July 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.