ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, June 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hanyoyin Rigakafin Cututtukan Da Ke Illata Amfanin Gona

by Abubakar Abba
2 years ago
An agriculture officer inspects maize plants damaged by fall armyworm in the Trans Mzoia region of Kenya, on Wednesday, May 24, 2017. A fall armyworm outbreak in Kenya has affected more than a government estimate of more than 100,000 hectares just weeks ago, according to Director of Crops in Agriculture Ministry Johnson Irungu. Photographer: Riccardo Gangale/Bloomberg via Getty Images

An agriculture officer inspects maize plants damaged by fall armyworm in the Trans Mzoia region of Kenya, on Wednesday, May 24, 2017. A fall armyworm outbreak in Kenya has affected more than a government estimate of more than 100,000 hectares just weeks ago, according to Director of Crops in Agriculture Ministry Johnson Irungu. Photographer: Riccardo Gangale/Bloomberg via Getty Images

Biyo bayan samun wasu cututtukan da ke kara jawo raguwar samun girbi mai yawa a wannan nazari, an samar da wasu muhimman matakai guda hudu da manoma za su kare amfaninsu daga wannan bazarana.

Ana so manomi ya fahimci cutar: Bullar cutar da ke yi wa amfanin gona illa, ta kan sha banban daga shekara zuwa shekara; wanda kuma ake so manoma a koda-yaushe su rika kasancewa a ankare, don sanin wace sabuwar cuta ce za ta iya bulla.

  • Yawan Kudin Cinikin Samar Da Hidima Na Shigi Da Fici A Farkon Rabin Bana A Kasar Sin Ya Karu Da 14%

Misali, idan a kan ganyen Dawa ta bulla, ganyen zai koma tsanwa ko kuma alamar gansa-kuka.

ADVERTISEMENT

Tsallake siradin cutar: Manoma za su iya tsallake wannan siradi ne ta hanyar lura da nau’in cutar da ka iya harbin jijiyar amfanin da suka shuka.

Misali, sauyin yanayi a fannin noman Dawa, zai iya jawo yaduwar cutar, saboda haka ba a so manomi ya yi sako-sako a dukkanin kakar noma koda kuwa, an samu ruwan sama mai yawa.

LABARAI MASU NASABA

Manoma 67 Suka Amfana Da Horon Cibiyar  NIHORT

Dalilan Da Suka Sa Fannin Kiwo Ke Fuskantar Kalubale A Nijeriya —Gwamnatin Tarayya

Samun bullar wannan cuta, kan iya yi wa amfaninin manomi illa matukar bai mayar da hankali kan amfanin da ya shuka ba.

Shiga cikin filin gona a kan lokaci: Idan manoma suka shiga filin gonar da za su yi shuka a kan lokaci, hakan zai ba su damar daukar matakan gaggawa; ta hanyar sanin kowace irin cuta ce, da za ta yi wa amfaninsu illa tare da sanin wane irin magani ya fi dacewa su yi amfani da shi.

Ana kuma bukatar manomi ya tabbatar yana auna kimar amfanin da ya shuka, duba da cewa; cutar da ke lalata amfanin za ta iya bulla a wani yanayi na daban.

Haza zalika, fara bayyanar matsala a Jijiyar amfani na nuna alamar cewa, wata cuta ta bulla; misali jijiar za ta fara lalacewa.

Fahimtar mahimmanci yin amfani da maganin kashe cutar: Yana da kyau manomi ya fahimci muhimmancin amfanin da maganin da zai kashe cutar.

Magance cutar da ke bijere wa magani: Yana da matukar kyau, manomi ya tabbatar ya sa a zuciyarsa cewa; abu na farko da zai yi shi ne, magance cutar da ke bijere wa magani, musamman wajen samun damar daukar matakin gaggawa a kanta.

Don haka, ana so manomi ya rika amafani da magungunan kashe wannan cuta da ke da inganci, wanda hakan zai taimaka masa wajen magance irin wadannan cututtuka masu bijire wa magani.

Rigakafin
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoma 67 Suka Amfana Da Horon Cibiyar  NIHORT
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilan Da Suka Sa Fannin Kiwo Ke Fuskantar Kalubale A Nijeriya —Gwamnatin Tarayya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    An Yi Suka Kan Mayar Da Nijeriya Jujin Jibge Kwantaina Da Ake Shigowa Da Su
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

MASU ALAKA

Manoma 67 Suka Amfana Da Horon Cibiyar  NIHORT
Noma Da Kiwo

Manoma 67 Suka Amfana Da Horon Cibiyar  NIHORT

June 6, 2026
Dalilan Da Suka Sa Fannin Kiwo Ke Fuskantar Kalubale A Nijeriya —Gwamnatin Tarayya
Noma Da Kiwo

Dalilan Da Suka Sa Fannin Kiwo Ke Fuskantar Kalubale A Nijeriya —Gwamnatin Tarayya

June 6, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

May 31, 2026
Next Post

Abubuwa Biyar Game Da Kiwon Talotalo

LABARAI MASU NASABA

ADC: Hayatu-Deen Ya Fi Atiku Ƙwarewa Da Gogewa – Babachir

ADC: Hayatu-Deen Ya Fi Atiku Ƙwarewa Da Gogewa – Babachir

June 9, 2026
‘Yansanda Sun Kama Mutum 7 Da Ake Zargin ‘Yan Bindiga Ne A Kebbi

‘Yansanda Sun Kama Mutum 7 Da Ake Zargin ‘Yan Bindiga Ne A Kebbi

June 9, 2026
Legas Ce Ta Samar Da Dangote Da Abdulsamad Ba Kano Ba – Shettima

Legas Ce Ta Samar Da Dangote Da Abdulsamad Ba Kano Ba – Shettima

June 9, 2026
Sojoji

Ilimi Ne Babban Makamin Daƙile Ta’addanci — Ministan Tsaro

June 8, 2026
Sin Da Koriya Ta Arewa Na Fuskantar Sabbin Damammaki Da Kudurori In Ji Shugaba Xi Jinping

Sin Da Koriya Ta Arewa Na Fuskantar Sabbin Damammaki Da Kudurori In Ji Shugaba Xi Jinping

June 8, 2026
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga EU Ta Hada Hannu Da Ita Domin Inganta Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakaninsu

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga EU Ta Hada Hannu Da Ita Domin Inganta Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakaninsu

June 8, 2026
Ngoshe: Boko Haram Ta Saki Mata da Yara 416 da Aka Sace A Borno

Gwamnatin Borno Ta Musanta Biyan Kuɗin Fansa Domin Kuɓutar da Mutane 360

June 8, 2026
Kasar Sin Ta Fara Wani Aikin Hanyar Ruwa A Kogi Mafi Tsawo Na 3 A Duniya

Kasar Sin Ta Fara Wani Aikin Hanyar Ruwa A Kogi Mafi Tsawo Na 3 A Duniya

June 8, 2026
Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Dattawan Zamfara 50 Yayin Taron Sulhu A Cikin Daji

June 8, 2026
Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

June 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.