ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 29, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hanyoyin Rigakafin Cututtukan Da Ke Illata Amfanin Gona

by Abubakar Abba
2 years ago
An agriculture officer inspects maize plants damaged by fall armyworm in the Trans Mzoia region of Kenya, on Wednesday, May 24, 2017. A fall armyworm outbreak in Kenya has affected more than a government estimate of more than 100,000 hectares just weeks ago, according to Director of Crops in Agriculture Ministry Johnson Irungu. Photographer: Riccardo Gangale/Bloomberg via Getty Images

An agriculture officer inspects maize plants damaged by fall armyworm in the Trans Mzoia region of Kenya, on Wednesday, May 24, 2017. A fall armyworm outbreak in Kenya has affected more than a government estimate of more than 100,000 hectares just weeks ago, according to Director of Crops in Agriculture Ministry Johnson Irungu. Photographer: Riccardo Gangale/Bloomberg via Getty Images

Biyo bayan samun wasu cututtukan da ke kara jawo raguwar samun girbi mai yawa a wannan nazari, an samar da wasu muhimman matakai guda hudu da manoma za su kare amfaninsu daga wannan bazarana.

Ana so manomi ya fahimci cutar: Bullar cutar da ke yi wa amfanin gona illa, ta kan sha banban daga shekara zuwa shekara; wanda kuma ake so manoma a koda-yaushe su rika kasancewa a ankare, don sanin wace sabuwar cuta ce za ta iya bulla.

  • Yawan Kudin Cinikin Samar Da Hidima Na Shigi Da Fici A Farkon Rabin Bana A Kasar Sin Ya Karu Da 14%

Misali, idan a kan ganyen Dawa ta bulla, ganyen zai koma tsanwa ko kuma alamar gansa-kuka.

ADVERTISEMENT

Tsallake siradin cutar: Manoma za su iya tsallake wannan siradi ne ta hanyar lura da nau’in cutar da ka iya harbin jijiyar amfanin da suka shuka.

Misali, sauyin yanayi a fannin noman Dawa, zai iya jawo yaduwar cutar, saboda haka ba a so manomi ya yi sako-sako a dukkanin kakar noma koda kuwa, an samu ruwan sama mai yawa.

LABARAI MASU NASABA

Ko Shirin Da Gwamnatin Jihar Katsina Ke Yi Wa Manoma Zai  Amfane Su A wannan Daminar?

Gwamnatin Tarayya Ta Raba Wa Manoma 2,930 Buhun Taki 11,720 A Abuja

Samun bullar wannan cuta, kan iya yi wa amfaninin manomi illa matukar bai mayar da hankali kan amfanin da ya shuka ba.

Shiga cikin filin gona a kan lokaci: Idan manoma suka shiga filin gonar da za su yi shuka a kan lokaci, hakan zai ba su damar daukar matakan gaggawa; ta hanyar sanin kowace irin cuta ce, da za ta yi wa amfaninsu illa tare da sanin wane irin magani ya fi dacewa su yi amfani da shi.

Ana kuma bukatar manomi ya tabbatar yana auna kimar amfanin da ya shuka, duba da cewa; cutar da ke lalata amfanin za ta iya bulla a wani yanayi na daban.

Haza zalika, fara bayyanar matsala a Jijiyar amfani na nuna alamar cewa, wata cuta ta bulla; misali jijiar za ta fara lalacewa.

Fahimtar mahimmanci yin amfani da maganin kashe cutar: Yana da kyau manomi ya fahimci muhimmancin amfanin da maganin da zai kashe cutar.

Magance cutar da ke bijere wa magani: Yana da matukar kyau, manomi ya tabbatar ya sa a zuciyarsa cewa; abu na farko da zai yi shi ne, magance cutar da ke bijere wa magani, musamman wajen samun damar daukar matakin gaggawa a kanta.

Don haka, ana so manomi ya rika amafani da magungunan kashe wannan cuta da ke da inganci, wanda hakan zai taimaka masa wajen magance irin wadannan cututtuka masu bijire wa magani.

Rigakafin
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Gwamnatin Tarayya Ta Raba Wa Manoma 2,930 Buhun Taki 11,720 A Abuja
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ku Gaggauta Fara Yin Shuka A Kakar Bana: Saƙon Hukumar NiMet Ga Manoma
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Tarayya Na Fara Aikin Gina Mayankar Zamani A Garin Jos

MASU ALAKA

Manoma Sun Nemi Tinubu Ya Kara Yawan Tallafin Noma 
Noma Da Kiwo

Ko Shirin Da Gwamnatin Jihar Katsina Ke Yi Wa Manoma Zai  Amfane Su A wannan Daminar?

June 27, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Raba Wa Manoma 2,930 Buhun Taki 11,720 A Abuja

June 27, 2026
Rigakafin
Noma Da Kiwo

Ku Gaggauta Fara Yin Shuka A Kakar Bana: Saƙon Hukumar NiMet Ga Manoma

June 27, 2026
Next Post

Abubuwa Biyar Game Da Kiwon Talotalo

LABARAI MASU NASABA

NDLEA Ta Kama Tabar Wiwi Buhu 116 A Jihar Kano

NDLEA Ta Lalata Kilo12,234 Na Miyagun Ƙwayoyi A Kano

June 29, 2026
CBN

Majalisa Ta Yi Tsit Yayin Da Gwamnati Ke Keta Haddin Amso Bashi – Sarkin Sanusi II

June 29, 2026
Kasar Sin Za Ta Samar Da Karin Agajin Gaggawa Na Yuan Miliyan 100 Ga Venezuela

Kasar Sin Za Ta Samar Da Karin Agajin Gaggawa Na Yuan Miliyan 100 Ga Venezuela

June 29, 2026
Labarin Lu Rongjie: Misalin Demokradiyya Da Shugabanci Mai Hidimtawa Al’umma

Labarin Lu Rongjie: Misalin Demokradiyya Da Shugabanci Mai Hidimtawa Al’umma

June 29, 2026
Birtaniya Ta Yi Watsi Da Bukatun Biza Miliyan 1.34 Daga Hannun ’Yan Nijeriya

Birtaniya Ta Yi Watsi Da Bukatun Biza Miliyan 1.34 Daga Hannun ’Yan Nijeriya

June 29, 2026
Yadda Yara Suka Kamo Harsasan Harbo Jirgin Sama A Yayin Kamun Kifi A Borno

Yadda ‘Yan Ta’adda Suka Sace Ɗaliban NECO A Borno

June 29, 2026
Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Japan Da Philippines Na Keta Hakkoki Da Muradunta Na Teku

Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Japan Da Philippines Na Keta Hakkoki Da Muradunta Na Teku

June 29, 2026
Xi Jinping Zai Bayar Da Lambar Yabo Ta Ranar 1 Ga Watan Yuli Tare Da Gabatar Da Jawabi Albarkacin Cikar JKS Shekaru 105 Da Kafuwa

Xi Jinping Zai Bayar Da Lambar Yabo Ta Ranar 1 Ga Watan Yuli Tare Da Gabatar Da Jawabi Albarkacin Cikar JKS Shekaru 105 Da Kafuwa

June 29, 2026
Ƴan Ta’adda Sun Far Wa Makaranta, Sun Sace Ɗaliban NECO A Borno

Ƴan Ta’adda Sun Far Wa Makaranta, Sun Sace Ɗaliban NECO A Borno

June 29, 2026
Gwamnan Kwara Ya Yi Tankaɗe Da Rairaye, Ya Kori Hadimansa

Gwamnan Kwara Ya Yi Tankaɗe Da Rairaye, Ya Kori Hadimansa

June 29, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.