• English
  • Business News
Monday, September 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Ya Umarci Jihohi Su Bai Wa Ma’aikata Kyautar Kudin Rage Radadi

by Sadiq
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Tinubu Ya Umarci Jihohi Su Bai Wa Ma’aikata Kyautar Kudin Rage Radadi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kasa Bola Tinubu ya roki gwamnonin jihohin kasar nan 36 da su fara bai wa ma’aikata kyautar albashi kafin zuwa lokacin da za a kammala tantance mafi karancin albashin za ake biya domin rage wahalhalun da ake fuskanta.

Shugaban ya bayyana cewa, da jihohin sun fara aiwatar biyan kyautar albashi ga ma’aikata, da hakan zai rage radadi da samar da abin da ake bukata.

  • Za Mu Tabbatar Da Tsaro A Lokacin Azumi – Sufeton ‘Yansanda
  • SAHUR [Falalarsa Da Fa’idojinsa] Na 1

Da yake jawabi a Minna, babban birnin Jihar Neja yayin bikin kaddamar aikin noma da samar da abinci da kuma kaddamar da gyaran filin jirgin jihar da aka sauyawa suna zuwa ‘Bola Ahmed Tinubu’ a ranar Litinin, shugaban ya bayyana cewa akwai bukatar dukkan jihohin kasar su rungumi tsarin biyan mafi ƙarancin albashi, domin Majalisars Zartarwa ta Tarayya (FEC), ita ma za ta rungumi tsarin.

Har wa yau, shugaban ya tabbatar da cewa nan ba da jimawa ba za a fara ba da lamunin dalibai da sauran matakan tattalin arziki yayin da gwamnati ke daukar matakai na kawar da yunwa da matsin rayuwa.

Tinubu ya kuma bayyana tsare-tsaren da yake yi na tunkarar kalubalen hare-haren ta’addanci, satar shanu, da sauran batutuwa masu alaka da tsaro.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Masallata Tare Da Garkuwa Da Mutane A Zamfara

Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

Ya yaba da ci gaba da kuma kokarin da gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ke yi wajen inganta noma don samar da abinci gami da kokarin da yake yi na ganin Jihar Neja ta kasance cikin sahun gaba wajen samar da abinci a kasar nan.

Tinubu ya yi alkawarin bai wa jihar goyon baya don tabbatar da samun ingantaccen abinci a fadin kasar nan.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Ma'aikataNejaTinubu
ShareTweetSendShare
Previous Post

Za Mu Tabbatar Da Tsaro A Lokacin Azumi – Sufeton ‘Yansanda

Next Post

EFCC Ta Cafke ‘Yan Damfara 4 A Borno

Related

Zamfara
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Masallata Tare Da Garkuwa Da Mutane A Zamfara

4 hours ago
Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

6 hours ago
Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja
Manyan Labarai

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

8 hours ago
KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano
Manyan Labarai

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

10 hours ago
Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba
Manyan Labarai

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

23 hours ago
Shugabanci A Nijeriya: A Ina Ne Gizo Ke Saƙar?
Manyan Labarai

Shugabanci A Nijeriya: A Ina Ne Gizo Ke Saƙar?

1 day ago
Next Post
EFCC Ta Cafke ‘Yan Damfara 4 A Borno

EFCC Ta Cafke 'Yan Damfara 4 A Borno

LABARAI MASU NASABA

Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

September 15, 2025
Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”

Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”

September 15, 2025
Neja

Gwamnatin Neja Ta Musanta Rahoton Hana Da’awa A Jihar

September 15, 2025
An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga Bunƙasa Ilimin Jami’a A Nijeriya

An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga Bunƙasa Ilimin Jami’a A Nijeriya

September 15, 2025
Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet

Sin Ta Gano Wani Dutse Mai Sassaka Na Daular Qin A Kan Tsaunin Qinghai-Tibet

September 15, 2025
Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Masallata Tare Da Garkuwa Da Mutane A Zamfara

September 15, 2025
Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta

Tattalin Arzikin Sin Ya Samu Ci Gaba Ba Tare Da Tangarda Ba A Watan Agusta

September 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

Ƴan Bindiga Sun Sace Malamin Krista Na Ɗarikar Katolika A Kogi

September 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

September 15, 2025
Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

September 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.