• English
  • Business News
Thursday, October 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tinubu Ya Yi Alkawarin Zuba Jari A Bangaren Sarrafa Leda

by Sulaiman and Bello Hamza
12 months ago
Tinubu

Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da tsarin yakar gurbatar yanayi da kuma yakar zubar da bolar robobi a daukacin fadin kasar.

Ta kuma yi fatan masu zuba hannun jari a kasar, za su zuba hannun jarinsu, a kan yadda za a rinka magance watsar da robobin ako ina a fadin kasar.

  • Sin Da AU Sun Alkawarta Zurfafa Hadin Gwiwa Bisa Manyan Tsare-tsare Karkashin Tsarin FOCAC
  • Gwamnan Kaduna Zai Tallafa Wa Masu Zanga-Zangar #EndBadGovernance Da Aiki

Ministan kula da tsaftar muhalli Balarabe Lawal ya bayyana haka a Abuja a jawabinsa a yayin kaddamar da yin hadaka a tsakanin ma’aikatarsa da kuma shirin hadaka na kasa yaki da bolar robobi a kasa wato NNPAP.

Balarabe wanda kuma shi ne, shugaban shirin ya bayyana cewa, taron na da matukar mahimmanci wajen habaka tattalin arzikin kasar nan.

Lawal ya bayyana cewa, Nijeriya ta zamo a kan gaba wajen samun yawan bolar robobin da ke zuwar ako ina a kasar, wanda hakan ke ci gaba da zamowa babban kalubale ga kasar.

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Amince A Fara Aikin Tashoshin Jiragen Ruwa Na Apapa Da Kalaba Da Fatakwal Da Warri — NPA

Zan Tabbatar Ana Tafiyar Da Ayyuka A Tashoshin Jiragen Ruwa A Afrika Ta Yamma —Dantsoho

A cewar ministan, ta hanyar kwashe wadannan bolar robobin, za a iya samar da ayyukan yi da habaka kananan da manyan sana’oin hannun, wanda hakan, zai janyo ra’ayin masu son zuba jari daga ketare na kai tsaye.

Ministan ya kara da cewa, a watan Fabirairun 2021 ne, Nijeriya ta yi hadaka da kungiyar yakar zubar da bolar robibin ta duniay wato GPAP bisa nufin kokarin da kasar ke kan yi a yakar gurbarbata muhalli.

Ya ci gaba da cewa, a watan Mayun 2023, ma’aikatarsa da hadaka da GPAP, inda aka kadamar da aikin yakar zubar da bolar robobin a cikin kasar.

Ita kuwa a na ta jawabin, Daraktar ta GPAP Madam Clemence Schmid, ta ce, kaddamarwar ta yau, ta nuna cewa, ba wai kawai maganar kaddamawa ake magana ba.
Ta ce, kungiyar ta mayar da hankali ne wajen ganin yadda za ta bayar da gudunmawarta wajen ganin ana ci gaba da tsaftace kasar.

Madam Clemence ta kara da cewa, tun a 2021, Nijeriya da kungiyar ta GNPAP sun kasance a kan gaba wajen sarrafa bolar robobin domin s samar da kudaden shiga.
Darakatar ta bayyana cewa, muna yin murna da wannan hadakar duba da irin dimbin mahimancin da take da shi, musaman ga ma;aikatar ta muhallin da kuma kungiyar a gafe daya da ma;aikatar ke jagoranta da kuma jami’na mu.

Madam Clemence ya sanar da cewa, kungiyar a yanzu ta na kan aiki a kasashe 175.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tinubu Ya Amince A Fara Aikin Tashoshin Jiragen Ruwa Na Apapa Da Kalaba Da Fatakwal Da Warri — NPA
Tattalin Arziki

Tinubu Ya Amince A Fara Aikin Tashoshin Jiragen Ruwa Na Apapa Da Kalaba Da Fatakwal Da Warri — NPA

October 17, 2025
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

Zan Tabbatar Ana Tafiyar Da Ayyuka A Tashoshin Jiragen Ruwa A Afrika Ta Yamma —Dantsoho

October 17, 2025
sallah
Tattalin Arziki

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci’ Yan Nijeriya Su Rika Sayen Kayan Da Aka Sarrafa A Gida

October 11, 2025
Next Post
Xi Jinping Zai Halarci Taron APEC Da Na G20, Tare Da Ziyarar Aiki A Peru Da Brazil

Xi Jinping Zai Halarci Taron APEC Da Na G20, Tare Da Ziyarar Aiki A Peru Da Brazil

LABARAI MASU NASABA

Kungiyar IOMed Za Ta Taka Rawar Gani Wajen Gina Al’umma Mai Makomar Bai Daya 

Diflomasiyyar Shugabanni Na Matukar Taka Rawar Gani Wajen Jagorantar Dangantakar Sin Da Amurka

October 22, 2025
NUJ Reshen Kano Ta Taya Ahmed Mu’azu Murna Kan Naɗin Da NAHCON Ta Yi Masa

NUJ Reshen Kano Ta Taya Ahmed Mu’azu Murna Kan Naɗin Da NAHCON Ta Yi Masa

October 23, 2025
Yawan Hada-hadar Kudaden Kasashen Waje Na Kasar Sin A Farkon Rabu’i Na Uku Na Bana Ya Zarce Dala Triliyan 11

Yawan Hada-hadar Kudaden Kasashen Waje Na Kasar Sin A Farkon Rabu’i Na Uku Na Bana Ya Zarce Dala Triliyan 11

October 22, 2025
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

‘Yansanda Sun Cafke Wani Matashi Ɗan Shekara 15 Da Ake Zargi Da Yin Fashi Da Makami A Gombe

October 22, 2025
Nesa Ta Zo Kusa: Maraba Da Sabon Jirgin Kasa Samfurin CR450 Da Kasar Sin Ta Kera

Nesa Ta Zo Kusa: Maraba Da Sabon Jirgin Kasa Samfurin CR450 Da Kasar Sin Ta Kera

October 22, 2025
An Sake Saka Sunan Osimhen A Cikin ‘Yan Takarar Kyautar Gwarzon Dan Wasan CAF Na Bana

An Sake Saka Sunan Osimhen A Cikin ‘Yan Takarar Kyautar Gwarzon Dan Wasan CAF Na Bana

October 22, 2025
Adadin Yawon Shakatawa Da Mutanen Sin Suka Yi A Cikin Gida Ya Zarce Biliyan 4.998 Tsakanin Janairu Da Satumban Bana

Adadin Yawon Shakatawa Da Mutanen Sin Suka Yi A Cikin Gida Ya Zarce Biliyan 4.998 Tsakanin Janairu Da Satumban Bana

October 22, 2025
Tinubu Ya Amince Da Tallafin Naira 250,000 Ga Ƙananan ’Yan Kasuwa A Jihar Katsina

Tinubu Ya Amince Da Tallafin Naira 250,000 Ga Ƙananan ’Yan Kasuwa A Jihar Katsina

October 22, 2025
Kasar Sin Ta Sake Farfado Da Muhimman Koguna Da Tafkuna 88 A Kokarin Inganta Muhalli

Kasar Sin Ta Sake Farfado Da Muhimman Koguna Da Tafkuna 88 A Kokarin Inganta Muhalli

October 22, 2025
Tanka

Majalisa Ta Buƙaci Gwamnatin Tarayya Ta Kai Agajin Gaggawa Ga Waɗanda Fashewar Tanka Ta Shafa A Neja

October 22, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.