• English
  • Business News
Friday, November 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsohuwa Ta Yi Barazanar Kai Ƙarar Wanda Ya Shirya Gasar Cin Taliya Da Jikanta Ya Lashe

by Naziru Adam Ibrahim and Sulaiman
1 year ago
Taliya

Wani matashi ɗan kimanin shekaru 18 mai suna Yahaya Adam, a unguwar Ɓulɓullawa da ke yankin Tukuba na Ƙaramar hukumar Kura ta Kano, ya cinye taliya da Manja da Yaji leda guda nan take yayin wata gasa bayan da ya sanya wayarsa ta hannu da darajarta ya kai nair dubu 18.

 

An sanya gasar ne yayin da matashin ke tare da abokansa suma ‘yan shekaru 18 zuwa ƙasa, bayan muhawara da suka tafka tsakaninsu kan abinci da aka saya wa wani wanda ta kai ga sanya gasar shi kuma ya basu mamaki kan yadda ya cinye taliyar har da tsuɗe kwano.

  • Ambaliya: Gwamnatin Tarayya Ta Kafa Asusun Taimaka Wa Wadanda Annoba Ta Shafa
  • Tarihin Ci Gaban Sin: Abin Koyi Ga Kasashe Masu Tasowa

A cewar matashin Yahaya, wannan ba wani abun mamaki bane saɓanin yadda wasu ke ganin ba zai iya ba inda ya ƙara da cewa lafiyarsa ƙalau yake jin kansa kuma ko ƙaro wata aka yi zai iya cinye wa.

 

LABARAI MASU NASABA

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

Zaben Kananan Hukumomi A Neja Ya Bar Baya Da Kura

Sai dai bayan ya cinye gasar nan take kakar matashin ta nuna ɓacin ranta game da gasar inda ta shaida cewa duk wani abu da ya faru da shi su ne sanadi tare da ɗauko jami’in tsaro amma da zuwansa ya tafi wanda ya ce lamarin gasa ba’a sasanci akai.

 

Wanda ya sanya gashar tare da sayan taliyar cike da mamaki ya ce bai yi tunanin Yahaya, zai iya cinye taliyar ba kana ya danƙa masa wayarsa a ƙarshen gasar kuma tare da cewa sun hutashar da kakar maganar abinci a ranar.

 

Wasu mazauna unguwar Muhammad Usman da Zainab sun ce abun ya basu nishadi ganin yadda ya tashi ƙyam baya cinye taliyar da matashin ya yi tare da ci gaba da harkokinsa inda suka ja hankalin sauran matasa masu sha’awar irin gasar idan sun san ba za su iya ba kar su fara.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Jerin Gwarazan Taurarinmu!
Rahotonni

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

November 7, 2025
‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri 4, Sun Ƙwato Makamai A Filato
Labarai

Zaben Kananan Hukumomi A Neja Ya Bar Baya Da Kura

November 7, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Ɗauki Malaman Makaranta 500 Aiki
Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Ɗauki Malaman Makaranta 500 Aiki

November 7, 2025
Next Post
Gwamnatin Tarayya Ta Kafa Kwamitin Duba Madatsun Ruwa A Nijeriya 

Gwamnatin Tarayya Ta Kafa Kwamitin Duba Madatsun Ruwa A Nijeriya 

LABARAI MASU NASABA

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

November 7, 2025
‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri 4, Sun Ƙwato Makamai A Filato

Zaben Kananan Hukumomi A Neja Ya Bar Baya Da Kura

November 7, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Ɗauki Malaman Makaranta 500 Aiki

Gwamnatin Zamfara Ta Ɗauki Malaman Makaranta 500 Aiki

November 7, 2025
GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

November 7, 2025
Majalisar Wakilai Ta Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Wa Tawagar Ɗan Majalisar Neja

Majalisar Wakilai Ta Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Wa Tawagar Ɗan Majalisar Neja

November 7, 2025
Yadda Duniya Ta Fara Wayewa Tun Daga Zamanin Annabi Nuhu (AS) Har Manzon Allah (SAW) Ya Zo Ya Cika Komai (2)

Yadda Duniya Ta Fara Wayewa Tun Daga Zamanin Annabi Nuhu (AS) Har Manzon Allah (SAW) Ya Zo Ya Cika Komai (2)

November 7, 2025
Yaduwar Juyin Mulki A Afirka

Yaduwar Juyin Mulki A Afirka

November 7, 2025
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima

Hanyoyin Noma Na Gargajiya Ba Za Su Iya Wadata Abinci A Nijeriya Ba -Masanin Kimiyya

November 7, 2025
An Kaddamar Da Taron Kolin Wuzhen Na Ayyuka Masu Nasaba Da Yanar Gizo

An Kaddamar Da Taron Kolin Wuzhen Na Ayyuka Masu Nasaba Da Yanar Gizo

November 7, 2025
Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Tantance Masaukai Da Ɗakunan Dafa Abincin Alhazai A Madinah

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Tantance Masaukai Da Ɗakunan Dafa Abincin Alhazai A Madinah

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.