A ranar 15 ga watan Yuni ne, shafin yanar gizon Brazil na kasa da kasa, ya wallafa sharhin hirar da tsohuwar shugabar kasar Brazil Dilma Rousseff ta yi.
A cikin sharhin, Rousseff ta ce, JKS tana jagorantar kasar Sin wajen samun ci gaba mai dorewa, yayin da tsarin mulkin danniya na Amurka ke fadawa cikin wani tsari na koma baya da ba za a iya dakatar da shi ba. (Mai fassarawa: Ibrahim)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp