• English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Uba Sani Ya Rantsar Da Manyan Jami’an Gwamnati Biyu A Jihar Kaduna

bySulaiman
2 years ago
Uba Sani

An bukaci sabon babban sakatare na musamman (PPS) da aka rantsar, Farfesa Bello Ayuba, da kuma mai kula da birnin Kaduna (KCT), Samuel Aruwan, da su nuna kwarewarsu akan nadin da aka yi musu don ci gaban jihar Kaduna.

Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ne ya bukace su da hakan a lokacin da yake rantsar da manyan jami’an gwamnatin biyu a dakin taro na gidan gwamnati (Sir Kashim Ibrahim House) a ranar Litinin.

  • Da Zaman Lafiya Ake Samun Ci Gaba – Sanata Uba Sani 

Ya kuma bukace su da su yi amfani da sabbin mukamansu wajen fifita bukatun jama’a akan na su, yana mai cewa, wadanda aka nadan sun kasance kwararrun ‘yan jarida ne kafin su kai ga matsayin da suke a yanzu.

Ya ce, “Farfesa Bello Ayuba ya taba zama Shugaban Ofishin Jarida ta ‘Today’s newspaper’ ta Bauchi, Shugaban Kungiyar Marubuta Wasanni ta Nijeriya (SWAN) da sauransu, kafin ya koma bangaren karantarwa a jami’a inda ya bayyana kansa a matsayin kwararre a fannin ilimi da kuma gudanarwa.

“Shi kuma mai kula da babban birnin Kaduna, Samuel Aruwan ya yi aiki da jaridar ‘Daily Independent, LEADERSHIP da Blueprint’ kafin ya shiga aikin gwamnati inda kuma ya rike mukamai daban-daban, ciki har da kwamishinan ma’aikatar tsaro da harkokin cikin gida.”

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Da yake zantawa da manema labarai bayan rantsar da shi, Farfesa Bello Ayuba, ya bayyana kudirinsa da himmarsa na yin aiki tukuru domin ci gaban jihar, inda ya ce, ashirye yake da ya taimaka wa shugabanmu, gwamna Uba Sani don samun nasara akan karagar jagorantar jihar Kaduna.

Hakazalika, Samuel Aruwan, shugaban hukumar kula da birnin Kaduna (KCT), ya bayyana kudurinsa na ganin birnin Kaduna ya zama birni mai kyau da zaman rayuwa wanda zai yi gogayya da sauran biranen duniya.

Gwamna Uba Sani ya sake nada Samuel Aruwan kwamishinan kula da ma’aikatar tsaron cikin gida da harkokin cikin gida na wucin gadi kafin a nada sabon kwamishinan ma’aikatar.

Gwamnan ya bayyana haka ne a yayin bikin rantsar da jami’an gwamnatin biyu a dakin taro na gidan gwamnati da ke Kaduna a ranar Litinin.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio
Manyan Labarai

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya
Labarai

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba
Labarai

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Next Post
Kasar Sin Mai Fada Da Cikawa

Kasar Sin Mai Fada Da Cikawa

LABARAI MASU NASABA

…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025
SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025
Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version