• English
  • Business News
Sunday, July 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

UEFA Za Ta Biya Magoya Bayan Liverpool Kudin Tikitin Su

by Abba Ibrahim Wada
2 years ago
in Wasanni
0
UEFA Za Ta Biya Magoya Bayan Liverpool Kudin Tikitin Su
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Kwallon Kafa ta Kasashen Turai UEFA, za ta biya kudin tikitin magoya bayan kungiyar kwallon kafa ta Liverpool, wadanda suka saya don kallon wasan karshe na Champions League a Birnin Paris a shekarar da ta gabata ta 2022.

Hakan ya biyo bayan wani kwamiti mai zaman kansa da ya binciko cewar UEFA ce ta haddasa turmutsitsin da ya faru, kafin wasan karshe tsakanin kungiyar Liverpool da Real Madrid.

  • Chelsea Ta Shiga Zawarcin Victor Osimhen

Magoya baya da dama ba su samu damar shiga kallon wasan ba, an kuma bada barkonon tsohuwa a fafatawar da aka yi lattin minti 36 kafin fara wasan saboda matsalar da aka samu.

UEFA ta ce za ta biya dukkan tikiti dubu 19, 618 da aka bai wa magoya bayan Liverpool, domin kallon fafatawar da aka yi a Faransa kuma wasu rahotanni sun bayyana cewa tuni aka fara biyan magoya bayan.

Real Madrid ce ta ci Liverpool 1-0 ta dauki Champions League na 14 jimilla kuma a kakar nan kungiyoyin sun buga a Ingila a zagayen ‘yan 16 a gasar zakarun Turai, inda Real Madrid ta ci Liverpool 5-2 a filin wasa na Anfield ranar 21 ga watan Fabrairu.

Labarai Masu Nasaba

Dan Gidan Ancelloti Ya Zama Sabon Kocin Botafago FC

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

Real Madrid za ta karbi bakuncin Liverpool a wasa na biyu ranar 15 ga watan Maris a Santiago Bernabeu sai dai a wannan karon Liverpool, za ta je Sifaniya da kwarin gwiwa, bayan da ta doke Manchester United 7-0 ranar Lahadi a Premier League a Anfirld.

Ita kuwa Real Madrid, waddaa Barcelona ta bawa tazarar maki tara a teburin La Liga, ta je ta tashi 0-0 da Real Betis ranar Lahadi kuma wasa na uku kenan kungiyar ba ta samu nasara ba a jere.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gudummawar Hajiya Hadiza Bala Usman Wajen Bunkasa Rayuwar Matan Nijeriya

Next Post

Da Alamun Ɗage Zaɓen Gwamnoni Zai Iya Shafar Aikin Ƙidayar 2023 – NPC

Related

Dan Gidan Ancelloti Ya Zama Sabon Kocin Botafago FC
Wasanni

Dan Gidan Ancelloti Ya Zama Sabon Kocin Botafago FC

13 minutes ago
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana
Wasanni

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

2 days ago
Wasanmu Da Real Madrid Zai Kasance Na Musamman – Luis Enrique
Wasanni

Wasanmu Da Real Madrid Zai Kasance Na Musamman – Luis Enrique

3 days ago
Kofin Duniya: Chelsea Ta Kai Wasan Ƙarshe Bayan Ta Doke Fluminense
Wasanni

Kofin Duniya: Chelsea Ta Kai Wasan Ƙarshe Bayan Ta Doke Fluminense

4 days ago
Ahmed Musa Ya Ƙaryata Kyautar Motoci Ga Ƴan Wasa Da Ma’aikatan Kano Pillars
Wasanni

Ahmed Musa Ya Ƙaryata Kyautar Motoci Ga Ƴan Wasa Da Ma’aikatan Kano Pillars

5 days ago
Zan Yi Ƙoƙarin Dawo Da Martabar Kano Pillars A Idon Duniya — Ahmed Musa
Wasanni

Zan Yi Ƙoƙarin Dawo Da Martabar Kano Pillars A Idon Duniya — Ahmed Musa

5 days ago
Next Post
Da Alamun Ɗage Zaɓen Gwamnoni Zai Iya Shafar Aikin Ƙidayar 2023 – NPC

Da Alamun Ɗage Zaɓen Gwamnoni Zai Iya Shafar Aikin Ƙidayar 2023 – NPC

LABARAI MASU NASABA

Dan Gidan Ancelloti Ya Zama Sabon Kocin Botafago FC

Dan Gidan Ancelloti Ya Zama Sabon Kocin Botafago FC

July 13, 2025
NAFDAC Da Masu Maganin Gargajiya Za Su Tsabtace Sana’ar Sayar Da Maganin Gargajiya A Nijeriya

NAFDAC Da Masu Maganin Gargajiya Za Su Tsabtace Sana’ar Sayar Da Maganin Gargajiya A Nijeriya

July 12, 2025
Shugaban Guinea Bissau Ya Bayyana Sin A Matsayin Abokiyar Hulda Ta Hakika

Shugaban Guinea Bissau Ya Bayyana Sin A Matsayin Abokiyar Hulda Ta Hakika

July 12, 2025
Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa

Akwai Bukatar Manyan Jaruman Da Suka Yi Kudi Su Taimaki Na Baya -Barau Dadin Kowa

July 12, 2025
Wang Yi Ya Yi Karin Haske Game Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Amurka 

Wang Yi Ya Yi Karin Haske Game Da Taron Ministocin Harkokin Wajen Sin Da Amurka 

July 12, 2025
Yadda Iyaye Ke Rungumar Bokaye Don Samar Wa ‘Ya’yansu Mata Mazaje Masu Kudi

Yadda Iyaye Ke Rungumar Bokaye Don Samar Wa ‘Ya’yansu Mata Mazaje Masu Kudi

July 12, 2025
Sin Ta Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa A Fannin Tattalin Arziki Na Zamani

Sin Ta Yi Kira Da A Karfafa Hadin Gwiwa A Fannin Tattalin Arziki Na Zamani

July 12, 2025
Tinubu Ya Baro Brazil Bayan Halartar Taron BRICS Na 2025

Tinubu Ya Baro Brazil Bayan Halartar Taron BRICS Na 2025

July 12, 2025
Shugaban Nauru: Ci Gaban Sin Darasi Ne Ga Nauru Da Duniya Baki Daya

Shugaban Nauru: Ci Gaban Sin Darasi Ne Ga Nauru Da Duniya Baki Daya

July 12, 2025
Tinubu Yana Goyon Bayan Ƙananan Hukumomi Su Ci Gashin Kan Su – Minista

Tinubu Yana Goyon Bayan Ƙananan Hukumomi Su Ci Gashin Kan Su – Minista

July 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.