• Leadership Hausa
Saturday, April 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Chelsea Ta Shiga Zawarcin Victor Osimhen

by Abba Ibrahim Wada
3 weeks ago
in Wasanni
0
Ighalo Yana Son Osimhen Ya Koma Manchester United
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Ibrahimovic Ya Karya Tarihin Dino Zoff

Saura Wasanni 10 Arsenal Ta Lashe Kofin Firimiyar Ingila

Kungiyar kwallon kafa ta Chelsea ta bayyana shirinta na ninka albashin da dan wasan gaba na Najeriya ke dauka a Napoli Victor Osimhen, duk da cewar kungiyoyin Manchester United da Tottenham sun nuna sha’awar daukar dan wasan.

A cewar rahotanni, Chelsea na shirin dauko dan wasan da yake taimaka wa Napoli wajen ganin ta lashe gasar Serie A a karon farko a wannan karnin, ganin yadda ya jefa kwallaye 19 daga cikin wasannin lig 21 da ya yi wa kungiyarsa a kakar wasan bana.

A yanzu Osimhen ne mutum na biyu wajen daukar albashi mafi yawa a kungiyar, inda ake biyan shi Euro miliyan biyar kwatankwacin Naira miliyan dubu biyu da miliyan dari biyar a duk shekara, amma sai dai Chelsea ta ce a shirye ta ke ta ninka wa dan wasan albashinsa.

Chelsea na fuskantar kalubale daga bangaren Manchester United da kuma Tottenham wajen zawarcin dan wasan, inda Tottenham ke ganin dan wasan a matsayin wanda zai maye mata gurbin Harry Kane.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Ya Sanya Hannu Kan Umarnin Shugaba Na Nada Li Qiang A Matsayin Firaministan Kasar

Next Post

Gudummawar Hajiya Hadiza Bala Usman Wajen Bunkasa Rayuwar Matan Nijeriya

Related

Ibrahimovic Ya Karya Tarihin Dino Zoff
Wasanni

Ibrahimovic Ya Karya Tarihin Dino Zoff

13 hours ago
Saura Wasanni 10 Arsenal Ta Lashe Kofin Firimiyar Ingila
Wasanni

Saura Wasanni 10 Arsenal Ta Lashe Kofin Firimiyar Ingila

14 hours ago
Ahmed Musa Ya Kamo Tarihin Da Zidane Ya Kafa A Kwallon Kafa
Wasanni

Ahmed Musa Ya Kamo Tarihin Da Zidane Ya Kafa A Kwallon Kafa

3 days ago
Mesut Ozil Ya Yi Ritaya Daga Buga Kwallo Yana Da Shekaru 34
Wasanni

Mesut Ozil Ya Yi Ritaya Daga Buga Kwallo Yana Da Shekaru 34

1 week ago
UEFA Za Ta Biya Magoya Bayan Liverpool Kudin Tikitin Su
Wasanni

UEFA Za Ta Biya Magoya Bayan Liverpool Kudin Tikitin Su

3 weeks ago
Ana Yi Wa Graham Potter Barazanar Kisa
Wasanni

Ana Yi Wa Graham Potter Barazanar Kisa

4 weeks ago
Next Post
Gudummawar Hajiya Hadiza Bala Usman Wajen Bunkasa Rayuwar Matan Nijeriya

Gudummawar Hajiya Hadiza Bala Usman Wajen Bunkasa Rayuwar Matan Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

An Yanke Wa Wasu ‘Yan China 2 Hukuncin Daurin Shekaru 12 A Sakkwato

An Yanke Wa Wasu ‘Yan China 2 Hukuncin Daurin Shekaru 12 A Sakkwato

March 31, 2023
Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Irin Su Na Farko A Duniya

Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Irin Su Na Farko A Duniya

March 31, 2023
Zababben Gwamnan Katsina Ya Gana Da Buhari, Ya Ce Matsalar Tsaro Zai Fi Bai Wa Muhimmanci 

Zababben Gwamnan Katsina Ya Gana Da Buhari, Ya Ce Matsalar Tsaro Zai Fi Bai Wa Muhimmanci 

March 31, 2023
Kasar Sin Ta Bayar Da Shawarwari Dangane Da Yadda Za A Aiwatar Da Sanarwar Vienna Yadda Ya Kamata

Kasar Sin Ta Bayar Da Shawarwari Dangane Da Yadda Za A Aiwatar Da Sanarwar Vienna Yadda Ya Kamata

March 31, 2023
Mutum 14 Sun Shiga Hannun ‘Yan Sanda A Kano Kan Aikata Fashi Da Makami

Mutum 14 Sun Shiga Hannun ‘Yan Sanda A Kano Kan Aikata Fashi Da Makami

March 31, 2023
Ana Fatan A Hada Kai Wajen Shawo Kan Kalubalen Dake Addabar Duniya

Ana Fatan A Hada Kai Wajen Shawo Kan Kalubalen Dake Addabar Duniya

March 31, 2023
Ba Zan Tsoma Baki A Gwamnatin Abba Ba –Kwankwaso

Ba Zan Tsoma Baki A Gwamnatin Abba Ba –Kwankwaso

March 31, 2023
Taron Kolin Demokuradiyya Na Amurka Ya Shaidawa Duniya Ma’auni Biyu Da Amurka Ta Dauka Kan Batun Demokuradiyya

Taron Kolin Demokuradiyya Na Amurka Ya Shaidawa Duniya Ma’auni Biyu Da Amurka Ta Dauka Kan Batun Demokuradiyya

March 31, 2023
Har Yanzu Ni Ke Da Cikakken Iko A Matsayin Gwamnan Kano —Ganduje Ga Abba Gida-Gida

Har Yanzu Ni Ke Da Cikakken Iko A Matsayin Gwamnan Kano —Ganduje Ga Abba Gida-Gida

March 31, 2023
Boao: Kasar Sin Ta Karfafa Gwiwar Kasa Da Kasa

Boao: Kasar Sin Ta Karfafa Gwiwar Kasa Da Kasa

March 31, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.