• English
  • Business News
Thursday, September 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

UNGA: Tinubu Ya Nemi Kujerar Dindindin Ga Nijeriya A Majalisar Tsaro

by Abubakar Sulaiman
3 hours ago
in Manyan Labarai
0
UNGA: Tinubu Ya Nemi Kujerar Dindindin Ga Nijeriya A Majalisar Tsaro
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban Nijeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) a wajen taron UNGA karo na 80, inda ya bukaci a ba Nijeriya kujerar dindindin a Majalisar Tsaro.

Shugaban, wanda Mataimakinsa Kashim Shettima ya wakilta, ya gargaɗi cewa MDD za ta rasa tasiri idan ba ta dace da yanayin duniya na yanzu ba. Ya bayyana cigaban tattalin arziƙin Nijeriya a matsayin abin koyi ga ƙasashe masu tasowa.

  • An Fara Nuna Hotuna Da Shirye-Shiryen Bidiyo Da Matasan Kasa Da Kasa Suka Dauka Don Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafa MDD A Kasar Sin
  • Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

Tinubu ya nuna damuwa game da rashin ci gaba a batutuwan da suka shafi makaman nukiliya, rikice-rikice, da matsalar Falasɗinu, inda ya bayyana cewa mafita mai ɗorewa ita ce tsarin ƙasashe biyu. Ya ce “mutanen Falasɗinu ba ƙananan mutane ba ne, su ma sun cancanci ‘yanci da mutunci kamar kowa.”

 

Dangane da tattalin arziƙi, Tinubu ya kira da a samar da sabon tsarin duniya na kula da bashin ƙasashe masu tasowa. Ya jaddada cewa Afrika, musamman Nijeriya, na da albarkatun ƙasa da za su taka rawa a fasahohin gaba, don haka wajibi ne a sarrafa albarkatun a gida domin samar da aiki da rage rashin daidaito.

Labarai Masu Nasaba

‘Yansanda Sun Kama Mutane Biyu Da Laifin Garkuwa Da Wani Yaro Ɗan Shekara 10 A Neja

Rashin Gyaran Hanya Ne Ya Haddasa Hatsarin Jirgin Ƙasan Abuja–Kaduna – NSIB

A ƙarshe, Shugaban ya ce matakan da gwamnati ta ɗauka kamar cire tallafin mai da sauya tsarin kuɗi, duk duk sanya shan wahala amma wajibi ne domin tabbatar da cigaba. Ya jaddada cewa Nijeriya za ta ci gaba da kare haƙƙin ɗan Adam, da haɗin kai da zaman lafiya, inda ya gargaɗi duniya da cewa babu wanda zai tsira sai idan duk mun tsira tare.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Majilisar Dinkin DuniyaShettimaTinubuUNGA
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Shirya Bikin Kaddamar Da Shirin Gaskiya Na Talabijin “Laszlo Hudec” Cikin Harshen Slovak A Kasar Slovakia

Next Post

Gwamna Radda Ya Nemi Taimako Don Gina Gidaje Ga Waɗanda Rikicin Ta’addanci Ya Shafa

Related

‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Mutane Biyu Da Laifin Garkuwa Da Wani Yaro Ɗan Shekara 10 A Neja

18 hours ago
Rashin Gyaran Hanya Ne Ya Haddasa Hatsarin Jirgin Ƙasan Abuja–Kaduna – NSIB
Manyan Labarai

Rashin Gyaran Hanya Ne Ya Haddasa Hatsarin Jirgin Ƙasan Abuja–Kaduna – NSIB

22 hours ago
Jami’an Tsaro Sun Kashe Mahara 2 A Anambra, Sun Kwato Makamai 
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Mutum 4,383, Sun Ceto 1,138 Daga Hannun Mahara Cikin Wata 3

1 day ago
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 51, 876 Sun Mika Wuya A Arewa Maso Gabas
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda, Sun Kama Masu Laifi

1 day ago
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Manyan Labarai

An Kama Ɗansandan Bogi A Kano

2 days ago
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno
Manyan Labarai

Sojoji Sun Daƙile Hare-haren ISWAP, Sun Bai Wa Magidanta 10,000 Kariya A Borno

2 days ago
Next Post
Gwamna Radda Ya Nemi Taimako Don Gina Gidaje Ga Waɗanda Rikicin Ta’addanci Ya Shafa

Gwamna Radda Ya Nemi Taimako Don Gina Gidaje Ga Waɗanda Rikicin Ta’addanci Ya Shafa

LABARAI MASU NASABA

Ƴan Bindiga Sun Harbe Wanda Suka Sace Saboda Rashin Isassun Kuɗi A Asusunsa

Ƴan Bindiga Sun Harbe Wanda Suka Sace Saboda Rashin Isassun Kuɗi A Asusunsa

September 25, 2025
Gwamna Radda Ya Nemi Taimako Don Gina Gidaje Ga Waɗanda Rikicin Ta’addanci Ya Shafa

Gwamna Radda Ya Nemi Taimako Don Gina Gidaje Ga Waɗanda Rikicin Ta’addanci Ya Shafa

September 25, 2025
UNGA: Tinubu Ya Nemi Kujerar Dindindin Ga Nijeriya A Majalisar Tsaro

UNGA: Tinubu Ya Nemi Kujerar Dindindin Ga Nijeriya A Majalisar Tsaro

September 25, 2025
An Shirya Bikin Kaddamar Da Shirin Gaskiya Na Talabijin “Laszlo Hudec” Cikin Harshen Slovak A Kasar Slovakia

An Shirya Bikin Kaddamar Da Shirin Gaskiya Na Talabijin “Laszlo Hudec” Cikin Harshen Slovak A Kasar Slovakia

September 24, 2025
Xi Ya Jaddada Batun Gina Yankin Xinjiang Na Zamani Mai Ra’ayin Gurguzu

Xi Ya Jaddada Batun Gina Yankin Xinjiang Na Zamani Mai Ra’ayin Gurguzu

September 24, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayoyi Ta CGTN: Mutane Sun Yaba Da Gina “Tsarin Xinjiang” A Turbar Zamanantarwar Kasar Sin 

Kuri’ar Jin Ra’ayoyi Ta CGTN: Mutane Sun Yaba Da Gina “Tsarin Xinjiang” A Turbar Zamanantarwar Kasar Sin 

September 24, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kashe Ɗansanda Da Wata Mata, Sun Yi Darkuwa Da Mutum 6 A Kwara

‘Yan Bindiga Sun Kashe Ɗansanda Da Wata Mata, Sun Yi Darkuwa Da Mutum 6 A Kwara

September 24, 2025
Xinjiang A Shekaru 70: Yadda Yankin Ya Habaka Da Aikin Noma

Xinjiang A Shekaru 70: Yadda Yankin Ya Habaka Da Aikin Noma

September 24, 2025
Ma’aikatan Gwamnati 5,000 Sun Fara Rubuta Jarabawar Tabbacin Gurbin Aiki A Kaduna

Ma’aikatan Gwamnati 5,000 Sun Fara Rubuta Jarabawar Tabbacin Gurbin Aiki A Kaduna

September 24, 2025
Li Qiang: Sin Ba Za Ta Nemi Sabon Matsayi Ko Fifiko A Yayin Tattaunawa Karkashin WTO Ba

Li Qiang: Sin Ba Za Ta Nemi Sabon Matsayi Ko Fifiko A Yayin Tattaunawa Karkashin WTO Ba

September 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.