• English
  • Business News
Sunday, August 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

by CGTN Hausa and Sulaiman
3 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A baya bayan nan hankula sun karkata ga tattauna tasirin kare-karen harajin fito da Amurka ta kakabawa sassan kasa da kasa, ciki har da wanda Amurkan ta sanyawa kayayyakin Sin dake shiga kasar. Masharhanta da dama na ganin matakin na Amurka na zuwa ne a gabar da ita kuma Sin ke kara fadada bude kofofinta bisa babban matsayi, tana yayata manufar gudanar da cinikayya cikin ’yanci, da kare tsarin cudanyar kasashe daban daban, da ingiza nasarar shawarar nan ta “ziri daya da hanya daya” ko BRI a takaice.

Wani abun lura ma shi ne baya ga batun kakkaba haraji, ana ta ganin matakai daban daban, dake nuna burin kasar Amurka na sukar manufofin kasar Sin, na samar da ci gaban bai daya ga dukkanin kasashen duniya. Cikin wadannan matakai, akwai kiran manufofin Sin na raba ribar ci gabanta da “tarkon bashi”, da ma kaddamar da wani shiri mai lakabin “Sake Gina Duniya Mai Inganci” ko B3W, da gudanar da sauye-sauye kan manufofin Amurkan na samar da tallafin jin kai ga sassan kasa da kasa, wadanda ko shakka babu shaidu ne dake tabbatar da cewa Amurka ba ta yi watsi da yunkurinta na dakile shawarar BRI ta kasar Sin ba.

  • Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?
  • Jakadan Sin A Najeriya Ya Gana Da Ministan Harkokin Wajen Najeriya

To, amma abun tambaya a nan shi ne wane sirri ne shawarar BRI ke da shi, wanda ya sanya Amurka daukar matakan ganin bayanta, bayan da tuni kasashe sama da 150 suka riga suka rungumi wannan tafiya? Amsar hakan shi ne karkashin shawarar BRI, al’ummun duniya musamman ma na kasashe masu tasowa, da masu karancin ci gaba na cin matukar gajiyar tallafin kiwon lafiya, da na ilimi, da inganta noma, da makamashi, da sufuri, da binciken kimiyya da fasaha, da sauran fasahohin samar da ababen more rayuwa daga Sin. Ana ganin hakan a dukkanin sassan nahiyoyin Asiya, da tsakiyar Amurka, da Afirka da sauran su.

Ko shakka babu shawarar BRI ta zamo ginshikin haifar da moriya mai karko, da walwala, da juriya da kirkire-kirkire masu inganci, wadanda suka sanya ta zama mai matukar karbuwa ga daukacin al’ummun duniya.

A gabar da kare-karen harajin fito na Amurka ke gurgunta tsarin cinikayya na duniya, shawarar BRI ta Sin na samun karin karbuwa da muhimmanci ga duniya. Kuma tarihi zai ci gaba da fayyace karbuwar manufofin dake haifar da alfanu da al’ummun duniya, daga wadanda ke haifar da rarrabuwa da koma baya ga kowa.

Labarai Masu Nasaba

Philippines Za Ta Girbi Sakamakon Rura Wutar Rikici Kan Taiwan

Jakadan Kasar Sin A Najeriya Ya Gana Da Ministar Kula Da Masana’antu Da Cinikayya Da Zuba Jari Ta Kasar


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

Next Post

Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

Related

Philippines Za Ta Girbi Sakamakon Rura Wutar Rikici Kan Taiwan
Daga Birnin Sin

Philippines Za Ta Girbi Sakamakon Rura Wutar Rikici Kan Taiwan

20 hours ago
Jakadan Kasar Sin A Najeriya Ya Gana Da Ministar Kula Da Masana’antu Da Cinikayya Da Zuba Jari Ta Kasar
Daga Birnin Sin

Jakadan Kasar Sin A Najeriya Ya Gana Da Ministar Kula Da Masana’antu Da Cinikayya Da Zuba Jari Ta Kasar

21 hours ago
Andrei Okounkov: Sinawa Na Daukar Koyon Abubuwa Da Muhimmanci 
Daga Birnin Sin

Andrei Okounkov: Sinawa Na Daukar Koyon Abubuwa Da Muhimmanci 

22 hours ago
Kayayyakin Sin Sun Samu Karbuwa Yayin Bikin Nune-nunen Kayayyakin Abinci Na Afrika
Daga Birnin Sin

Kayayyakin Sin Sun Samu Karbuwa Yayin Bikin Nune-nunen Kayayyakin Abinci Na Afrika

23 hours ago
Kasar Duniyar Wata Da Kasar Sin Ta Samo Ta Samar Da Sakamakon Nazari Fiye Da 150
Daga Birnin Sin

Kasar Duniyar Wata Da Kasar Sin Ta Samo Ta Samar Da Sakamakon Nazari Fiye Da 150

1 day ago
Xi Jinping Ya Zanta Da Putin Ta Wayar Tarho
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Zanta Da Putin Ta Wayar Tarho

2 days ago
Next Post
Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

LABARAI MASU NASABA

Yadda Wasu Jihohi Suka Yi Watsi Da Gine-ginensu Da Ke Legas

Yadda Wasu Jihohi Suka Yi Watsi Da Gine-ginensu Da Ke Legas

August 10, 2025
Yadda Jinkirin Tabbatar Da ‘Yancin Cin Gashin Kai Ke Cutar Da Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi

Yadda Jinkirin Tabbatar Da ‘Yancin Cin Gashin Kai Ke Cutar Da Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi

August 10, 2025
Gwamna Abba Ya Bai Wa Dalibai 1,130 Kayan Aikin Sana’o’in Hannu

Gwamna Abba Ya Bai Wa Dalibai 1,130 Kayan Aikin Sana’o’in Hannu

August 10, 2025
NDLEA Ta Kama Fasto Bisa Laifin Safarar Miyagun Kwayoyi A Legas 

NDLEA Ta Kama Fasto Bisa Laifin Safarar Miyagun Kwayoyi A Legas 

August 10, 2025
UADD Ta Yaba Wa Gidauniyar Tunawa Da Sardauna Kan Himma Da Kishin Kasa 

UADD Ta Yaba Wa Gidauniyar Tunawa Da Sardauna Kan Himma Da Kishin Kasa 

August 10, 2025
ADC Ta Yi Allah-wadai Da Rufe Gidan Rediyon Badeggi FM A Neja

An Maka Gwamnatin Neja Da NBC A Kotu Kan Barazanar Rufe Gidan Rediyon Badeggi FM

August 10, 2025
Dole Ne Afrika Ta Mayar Da Hankali Wajen Amfana Da Damarmakin Da Ke Tekunanta – Ɗantsoho

Dole Ne Afrika Ta Mayar Da Hankali Wajen Amfana Da Damarmakin Da Ke Tekunanta – Ɗantsoho

August 10, 2025
Jihar Kogi Ta Kafa Kotuna 9 Don Hukunta Masu Cin Zarafin Mata

Jihar Kogi Ta Kafa Kotuna 9 Don Hukunta Masu Cin Zarafin Mata

August 10, 2025
NDLEA Ta Cafke Masu Baburan Da Ke Kai Saƙon Muggan Ƙwayoyi A Abuja

NDLEA Ta Cafke Masu Baburan Da Ke Kai Saƙon Muggan Ƙwayoyi A Abuja

August 10, 2025
Shirin Iskar Gas Na CNG Abin A Yaba Wa Shugaba Tinubu Ne -Shugaban IPMAN Na Ƙasa

Shirin Iskar Gas Na CNG Abin A Yaba Wa Shugaba Tinubu Ne -Shugaban IPMAN Na Ƙasa

August 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.