• English
  • Business News
Tuesday, June 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wakilin Sin Ya Yi Kira Da A Samar wa Kasar Sudan Ta Kudu Gudummawa Don Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Kyautata Yanayin Jin Kai

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Wakilin Sin Ya Yi Kira Da A Samar wa Kasar Sudan Ta Kudu Gudummawa Don Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Kyautata Yanayin Jin Kai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Sabuwar Shugabar Kwamitin Wasannin Olympics Na Duniya Na Fatan Sake Ziyartar Kasar Sin

Likitocin Kasar Sin Sun Gudanar Da Ayyukan Kiwon Lafiya Kyauta Ga Yara A Botswana

Wakilin kasar Sin ya yi jawabi a gun taron tattauna rahoton taron majalisar kare hakkin dan Adam ta MDD karo na 51 game da samar da gudummawa ga kasar Sudan ta Kudu a fannonin fasahohi da kara karfinta a jiya cewa, Sin ta yi kira ga kasa da kasa da su samar wa kasar Sudan ta Kudu gudummawa wajen tabbatar da zaman lafiya da kyautata yanayin jin kai.

Wakilin Sin ya bayyana cewa, a kwanakin baya, manyan kungiyoyin kasar Sudan ta Kudu sun cimma daidaito da daddale yarjejeniya kan tsawaita wa’adin gwamnatin wucin gadi ta kasar, kuma kasar Sin tana maraba da wannan batu, ganin yadda ya dace da moriyar jama’ar kasar Sudan ta Kudu tare da taimakawa wajen tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin.

Ko da yaushe Sin na goyon bayan yunkurin shimfida zaman lafiya a kasar Sudan ta Kudu, kana za ta ci gaba da samar da gudummawa ga kasar Sudan ta Kudu wajen inganta tattalin arziki da zamantakewar al’ummar kasar.

Wakilin Sin ya kara da cewa, Sin na tsayawa tsayin daka kan yin shawarwari da hadin gwiwa a tsakanin bangarori daban daban kan batun kare hakkin dan Adam, da nuna adawa da siyasantar da batun da yin matsin lamba ga sauran bangarori kan batun. Sin ta yaba wa gwamnatin kasar Sudan ta Kudu bisa kokarinta na sa kaimi ga tabbatar da hakkin dan Adam, kana ta yi kira ga kasa da kasa da su girmama ikon mulkin kasar Sudan ta Kudu da cikkakun yankunan kasar, da kuma samar da gudummawa ga kasar wajen tabbatar da zaman lafiya da kyautata yanayin jin kai. (Zainab)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Buhari Ya Umarci Manyan Hafshoshin Soji Da Su Koma Yankin Arewa Maso Gabas

Next Post

Yara 3 Sun Tsere Daga Maboyar ‘Yan Bindiga Yayin Da Suke Barci A Abuja

Related

Sabuwar Shugabar Kwamitin Wasannin Olympics Na Duniya Na Fatan Sake Ziyartar Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Sabuwar Shugabar Kwamitin Wasannin Olympics Na Duniya Na Fatan Sake Ziyartar Kasar Sin

29 minutes ago
Likitocin Kasar Sin Sun Gudanar Da Ayyukan Kiwon Lafiya Kyauta Ga Yara A Botswana
Daga Birnin Sin

Likitocin Kasar Sin Sun Gudanar Da Ayyukan Kiwon Lafiya Kyauta Ga Yara A Botswana

13 hours ago
Tawagar Likitocin Kasar Sin Sun Duba Marayu Marasa Lafiya Fiye Da 200 Kyauta A Zanzibar Ta Tanzaniya
Daga Birnin Sin

Tawagar Likitocin Kasar Sin Sun Duba Marayu Marasa Lafiya Fiye Da 200 Kyauta A Zanzibar Ta Tanzaniya

14 hours ago
Za A Gudanar Da Taron Dandalin Davos Na Lokacin Zafi Karo Na 16 a Birnin Tianjin Na Sin
Daga Birnin Sin

Za A Gudanar Da Taron Dandalin Davos Na Lokacin Zafi Karo Na 16 a Birnin Tianjin Na Sin

15 hours ago
CMG Ya Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Hadin Gwiwa Da Kwamitin Shirya Gasar Wasannin Olympics Ta Milano Cortina Ta Shekarar 2026
Daga Birnin Sin

CMG Ya Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Hadin Gwiwa Da Kwamitin Shirya Gasar Wasannin Olympics Ta Milano Cortina Ta Shekarar 2026

15 hours ago
Binciken CGTN: Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Kasa Da Kasa Sun Yi Allah Wadai Da Harin Amurka Kan Iran
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Kasa Da Kasa Sun Yi Allah Wadai Da Harin Amurka Kan Iran

17 hours ago
Next Post
Yara 3 Sun Tsere Daga Maboyar ‘Yan Bindiga Yayin Da Suke Barci A Abuja

Yara 3 Sun Tsere Daga Maboyar 'Yan Bindiga Yayin Da Suke Barci A Abuja

LABARAI MASU NASABA

Sabuwar Shugabar Kwamitin Wasannin Olympics Na Duniya Na Fatan Sake Ziyartar Kasar Sin

Sabuwar Shugabar Kwamitin Wasannin Olympics Na Duniya Na Fatan Sake Ziyartar Kasar Sin

June 24, 2025
An Cafke Mutum 22 Kan Kisan ‘Yan ÆŠaurin Aure A Filato – Uba Sani

An Cafke Mutum 22 Kan Kisan ‘Yan ÆŠaurin Aure A Filato – Uba Sani

June 24, 2025
Manchester United Za Ta Biya Fam Miliyan 60 Don ÆŠaukar Mbeumo Daga Brentford

Manchester United Za Ta Biya Fam Miliyan 60 Don ÆŠaukar Mbeumo Daga Brentford

June 24, 2025
Sojoji Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda 600 Cikin Mako 3

Sojoji Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda 600 Cikin Mako 3

June 24, 2025
Iran Da Isra’ila Sun Amince Su Tsagaita Wuta – Trump

Iran Da Isra’ila Sun Amince Su Tsagaita Wuta – Trump

June 24, 2025
Majalisar Dattawa Na Nazarin Shawarwari 31, Da Ƴancin Ƙananan Hukumomi

Majalisar Dattawa Na Nazarin Shawarwari 31, Da Ƴancin Ƙananan Hukumomi

June 23, 2025
EFCC Ta Kama Tsohon Babban Jami’in NNPC Kan Zargin Satar Dala Biliyan 7.2

EFCC Ta Kama Tsohon Babban Jami’in NNPC Kan Zargin Satar Dala Biliyan 7.2

June 23, 2025
Likitocin Kasar Sin Sun Gudanar Da Ayyukan Kiwon Lafiya Kyauta Ga Yara A Botswana

Likitocin Kasar Sin Sun Gudanar Da Ayyukan Kiwon Lafiya Kyauta Ga Yara A Botswana

June 23, 2025
Minista Ya Buƙaci Kafafen Yaɗa Labarai Da Su Guji Tallata ’Yan Ta’adda Da ’Yan Bindiga

GargaÉ—in Amurka: Gwamnati Ta Bayar Da Tabbaci Akwai Tsaro A Abuja

June 23, 2025
Tawagar Likitocin Kasar Sin Sun Duba Marayu Marasa Lafiya Fiye Da 200 Kyauta A Zanzibar Ta Tanzaniya

Tawagar Likitocin Kasar Sin Sun Duba Marayu Marasa Lafiya Fiye Da 200 Kyauta A Zanzibar Ta Tanzaniya

June 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.