• English
  • Business News
Tuesday, August 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wane Tarihi Southgate Ya Kafa A Ingila?

by Abba Ibrahim Wada
1 year ago
in Wasanni
0
Chelsea Na Neman Sabon Gola Domin Tunkarar Sabuwar Kakar Wasa Ta Bana 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kocin tawagar kwallon kafa ta Ingila Gareth Southgate ya ajiye aikinsa bayan jagorantar tawagar kasar zuwa wasan karshe na gasar cin kofin kasashen Turai karo biyu a jere. Tawagar ta Ingila ta sha kashi a hannun Sifaniya da ci 2-1 a wasan karshen da suka buga ranar Lahadi, da kuma wanda Italiya ta doke su a bugun finareti shekara uku da suka wuce.

A karshen shekarar nan ne kwantaragin kocin mai shekara 53 zai kare, inda ya ja ragamar kasar tasa ta haihuwa wasanni 102 cikin shekara takwas da ya yi yana jagorantar kasar. “A matsayina na dan Ingila mai cike da alfahari, bugawa Ingila wasa da kuma jagorantar ta alfarma ce a rayuwata kuma hakan ya fi komai a rayuwata, kuma na yi duk mai yiwuwa” in ji Southgate.

  • Zargin Badakalar Naira Biliyan 423: Muna Nan Kan Rahotonmu Na Binciken el-Rufai – Majalisar Kaduna
  • Zargin Badakalar Naira Biliyan 423: Muna Nan Kan Rahotonmu Na Binciken el-Rufai – Majalisar Kaduna

Tun daga 1966 da kocin Ingila Sir Alf Ramsey ya dauki kofin duniya, babu wani kocin tawagar ta maza da ya kai kungiyar wasan karshe a wata babbar gasa sai Gareth Southgate.

Ya kai Ingila manyan gasa hudu, ya kuma kai wasan kusa da na karshe a gasar Kofin Duniya a 2018 da kuma na kusa da dab da na karshe a 2022, sai dai ya fuskanci matsin lamba a wannan gasar, yayin da wasu magoya baya da dama suka yi amannar bai samu ‘yan wasan gaba isassu ba da zai tunkari gasar da su.

Wasu magoya bayan tawagar Ingila sun rika jifansa da kofinan roba bayan 0-0 da suka tashi a wasan da suka yi da Sloda enia, wanda ya basu damar tsallakawa zagayen ‘yan 16 amma daga baya sun dawo goyon bayansa lokacin da tawagar ta kai wasan karshe.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace

Menene Sirrin Nasarar Ƴan Wasan Nijeriya Mata A Ƙwallon Ƙafa?

Wane Tarihi Southgate Ya Kafa?

Gather Southgate ya ja ragamar Ingila zuwa wasanni 102 ya kuma yi nasara a wasanni 61, wato ya samu kashi 59.8 cikin dari sauran wasanni 41 kuma, Ingila ta yi canjaras 24, sannan ta yi rashin nasara a wasanni 17.

Shi ne koci na uku a tarihin Ingila da ya fi kokari, ko da yake sauran masu horarwar biyu sun fi shi jan ragamar tawagar yawan wasanni sannan duka wasannin karshe da Ingila ta je a gasar Euro Southgate ne ya kai ta, gabaninsa babu wani kocin tawagar maza ta kasar da ya samu wannan nasara.

Shi ne mai horarwa na uku da ya dauki Ingila sama da wasanni 50 kuma yana cikin wadanda suka fi samu kaso mai yawa na nasara a kasar. Tuni hukumar kwallon kafa ta Ingila. FA, ta dukufa wajen neman wanda zai maye gurbinsa kafin watan Satumba da kasar za ta fara buga wasannin gasar cin kofin Nations League.

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: EnglandHary KaneIngilaSouthgate
ShareTweetSendShare
Previous Post

Tinubu Ya Isa Ghana Don Halartar Taron Kungiyar Tarayyar Afirka 

Next Post

Beijing: Peng Liyuan Ta Halarci Sansanin Yaran Sin Da Afirka 

Related

Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace
Wasanni

Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace

11 hours ago
Menene Sirrin Nasarar Ƴan Wasan Nijeriya Mata A Ƙwallon Ƙafa?
Wasanni

Menene Sirrin Nasarar Ƴan Wasan Nijeriya Mata A Ƙwallon Ƙafa?

2 days ago
Osimhen Ya Kammala Komawa Galatasaray
Wasanni

Osimhen Ya Kammala Komawa Galatasaray

4 days ago
Kare Ya Ciji Tsohon ÆŠan Wasan Barcelona A Mazakuta
Wasanni

Kare Ya Ciji Tsohon ÆŠan Wasan Barcelona A Mazakuta

5 days ago
Salisu Yusuf Ya Ajiye Aikinsa Na Kocin Nasarawa United
Wasanni

Salisu Yusuf Ya Ajiye Aikinsa Na Kocin Nasarawa United

5 days ago
Morocco Ta Shigar Da Ƙara Kan Nasarar Super Falcons A Gasar WAFCON
Wasanni

Morocco Ta Shigar Da Ƙara Kan Nasarar Super Falcons A Gasar WAFCON

7 days ago
Next Post
Beijing: Peng Liyuan Ta Halarci Sansanin Yaran Sin Da Afirka 

Beijing: Peng Liyuan Ta Halarci Sansanin Yaran Sin Da Afirka 

LABARAI MASU NASABA

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

BUA Siminti Ya Ƙaddamar Da Shirin Horas Da Matasan Sakkwato

August 4, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Masu Samar Da Hidimar Intanet

August 4, 2025
Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace

Tinubu Ya Gwangwaje Ƴan Wasan Ƙwallon Kwando Ta Mata Da Dala $100,000 Kowace

August 4, 2025
Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana

Rundunar PLA Ta Yi Sintiri A Yankin Tekun Kudancin Sin Cikin Shirin Ko Ta-Kwana

August 4, 2025
Cinikin Kamfanoni a Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Habaka Cikin Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Bana 

Cinikin Kamfanoni a Kasar Sin Ya Ci Gaba Da Habaka Cikin Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Bana 

August 4, 2025
Xi Jinping Ya Ba Da Muhimmin Umarnin Jin Ra’ayoyin Masu Amfani Da Intanet Kan Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Na 15

Xi Jinping Ya Ba Da Muhimmin Umarnin Jin Ra’ayoyin Masu Amfani Da Intanet Kan Tsara Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-Biyar Na 15

August 4, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA

Gwamnatin Tarayya Ta Kwato ₦21bn, Ta Kashe Ƴan Ta’adda 78 — DG NOA

August 4, 2025
Yaran Gaza Suna Da Hakkin Rungumar Gobe

Yaran Gaza Suna Da Hakkin Rungumar Gobe

August 4, 2025
Kwamitin Bincike Ya Miƙa Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano

Kwamitin Bincike Ya Miƙa Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano

August 4, 2025
Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

August 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.