ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wane Tarihi Southgate Ya Kafa A Ingila?

by Abba Ibrahim Wada
2 years ago
Southgate

Kocin tawagar kwallon kafa ta Ingila Gareth Southgate ya ajiye aikinsa bayan jagorantar tawagar kasar zuwa wasan karshe na gasar cin kofin kasashen Turai karo biyu a jere. Tawagar ta Ingila ta sha kashi a hannun Sifaniya da ci 2-1 a wasan karshen da suka buga ranar Lahadi, da kuma wanda Italiya ta doke su a bugun finareti shekara uku da suka wuce.

A karshen shekarar nan ne kwantaragin kocin mai shekara 53 zai kare, inda ya ja ragamar kasar tasa ta haihuwa wasanni 102 cikin shekara takwas da ya yi yana jagorantar kasar. “A matsayina na dan Ingila mai cike da alfahari, bugawa Ingila wasa da kuma jagorantar ta alfarma ce a rayuwata kuma hakan ya fi komai a rayuwata, kuma na yi duk mai yiwuwa” in ji Southgate.

  • Zargin Badakalar Naira Biliyan 423: Muna Nan Kan Rahotonmu Na Binciken el-Rufai – Majalisar Kaduna
  • Zargin Badakalar Naira Biliyan 423: Muna Nan Kan Rahotonmu Na Binciken el-Rufai – Majalisar Kaduna

Tun daga 1966 da kocin Ingila Sir Alf Ramsey ya dauki kofin duniya, babu wani kocin tawagar ta maza da ya kai kungiyar wasan karshe a wata babbar gasa sai Gareth Southgate.

ADVERTISEMENT

Ya kai Ingila manyan gasa hudu, ya kuma kai wasan kusa da na karshe a gasar Kofin Duniya a 2018 da kuma na kusa da dab da na karshe a 2022, sai dai ya fuskanci matsin lamba a wannan gasar, yayin da wasu magoya baya da dama suka yi amannar bai samu ‘yan wasan gaba isassu ba da zai tunkari gasar da su.

Wasu magoya bayan tawagar Ingila sun rika jifansa da kofinan roba bayan 0-0 da suka tashi a wasan da suka yi da Sloda enia, wanda ya basu damar tsallakawa zagayen ‘yan 16 amma daga baya sun dawo goyon bayansa lokacin da tawagar ta kai wasan karshe.

LABARAI MASU NASABA

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Lionel Messi Ya Kafa Tarihin Wanda Yafi Kowa Zura Kwallaye A Tarihin Gasar Cin Kofin Duniya

Wane Tarihi Southgate Ya Kafa?

Gather Southgate ya ja ragamar Ingila zuwa wasanni 102 ya kuma yi nasara a wasanni 61, wato ya samu kashi 59.8 cikin dari sauran wasanni 41 kuma, Ingila ta yi canjaras 24, sannan ta yi rashin nasara a wasanni 17.

Shi ne koci na uku a tarihin Ingila da ya fi kokari, ko da yake sauran masu horarwar biyu sun fi shi jan ragamar tawagar yawan wasanni sannan duka wasannin karshe da Ingila ta je a gasar Euro Southgate ne ya kai ta, gabaninsa babu wani kocin tawagar maza ta kasar da ya samu wannan nasara.

Shi ne mai horarwa na uku da ya dauki Ingila sama da wasanni 50 kuma yana cikin wadanda suka fi samu kaso mai yawa na nasara a kasar. Tuni hukumar kwallon kafa ta Ingila. FA, ta dukufa wajen neman wanda zai maye gurbinsa kafin watan Satumba da kasar za ta fara buga wasannin gasar cin kofin Nations League.

 

Southgate
Abba Ibrahim Wada
Website |  + postsBio
  • Abba Ibrahim Wada
    Ɗanwasa Thomas Partey Ya Yi Rashin Nasara A Kotun Canada
  • Abba Ibrahim Wada
    FIFA Za Ta Biya Omar Artan Alawus Ɗin Da Za A Bai Wa Kowanne Alƙalin Wasa
  • Abba Ibrahim Wada
    Duk Da Rashin Halartar ‘Super Eagles’ Gasar Kofin Duniya, Nijeriya Ba Ta Rasa Wakilai Ba
  • Abba Ibrahim Wada
    Su Waye Wakilan Afirka A Kofin Duniya?

MASU ALAKA

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino
Wasanni

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
Lionel Messi Ya Kafa Tarihin Wanda Yafi Kowa Zura Kwallaye A Tarihin Gasar Cin Kofin Duniya
Wasanni

Lionel Messi Ya Kafa Tarihin Wanda Yafi Kowa Zura Kwallaye A Tarihin Gasar Cin Kofin Duniya

June 22, 2026
Ɗanwasa Thomas Partey Ya Yi Rashin Nasara A Kotun Canada
Wasanni

Ɗanwasa Thomas Partey Ya Yi Rashin Nasara A Kotun Canada

June 21, 2026
Next Post
Beijing: Peng Liyuan Ta Halarci Sansanin Yaran Sin Da Afirka 

Beijing: Peng Liyuan Ta Halarci Sansanin Yaran Sin Da Afirka 

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.