• English
  • Business News
Tuesday, November 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wang Yang Ya Gana Da Manyan Kusoshin Majalisun Dokokin Mozambique Da Burundi

by CMG Hausa
3 years ago
Burundi

Shugaban majalisar ba da shawara kan harkokin siyasa ta kasar Sin (CPPCC), Mr. Wang Yang ya gana da shugabar majalisar dokokin kasar Mozambique Esperanca Bias, da ma shugaban majalisar dattawan kasar Burundi Emmanuel Sinzohagera, a jiya Talata ta kafar bidiyo daga nan birnin Beijing.

A yayin zantawarsa da Esperanca Bias, Wang Yang ya ce, kasar Sin na fatan karfafa aminci, da tuntubar juna ta fannin siyasa da manyan tsare tsare tare da Mozambique, kuma kasashen biyu su fadada hadin gwiwarsu, tare da aiwatar da shawarar “ziri daya da hanya daya”, kana majalisar CPPCC na fatan inganta mu’amala tare da majalisar dokokin kasar Mozambique, don inganta tushen bunkasuwar huldar kasashen biyu.

  • Sin Da Afirka Sun Zamo Manyan Abokan Tafiya A Tafarkin Wanzar Da Ci Gaba

A nata bangare kuwa, Madam Esperanca Bias ta bayyana godiya, kan goyon baya da taimakon da kasar Sin ke samar wa Mozambique a kullum, kuma ta yi fatan ganin karin nasarori a hadin gwiwar kasashen biyu.

A yayin zantawarsa da Emmanuel Sinzohagera kuma, Wang Yang ya ce, kasar Sin na fatan hada kai da kasashen Afirka, ciki har da Burundi, don tabbatar da shawarar raya duniya, da ma shawarar kiyaye tsaron duniya, a kokarin kiyaye moriyar kasashen Sin da Afirka, da ta kasashe masu tasowa.

Kaza lika majalisar CPPCC za ta karfafa mu’amala tare da majalisar dattawan Burundi, don ciyar da huldar kasashen biyu gaba.

LABARAI MASU NASABA

Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

Daga nasa bangaren, Emmanuel Sinzohagera ya ce, Burundi na dora muhimmanci sosai a kan bunkasa huldarta da kasar Sin, kuma majalisar dattawan kasar na fatan karfafa mu’amala, da hadin gwiwa tare da majalisar CPPCC, don kara bunkasa huldar kasashen biyu gaba. (Lubabatu Lei)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

November 3, 2025
Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

November 3, 2025
An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau
Daga Birnin Sin

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

November 3, 2025
Next Post
An Kaddamar da Mataki na 2 Na Aikin Kafa Fitilu Masu Amfani Da Hasken Rana Na Ba Da Hannu Ga Motoci A Abuja

An Kaddamar da Mataki na 2 Na Aikin Kafa Fitilu Masu Amfani Da Hasken Rana Na Ba Da Hannu Ga Motoci A Abuja

LABARAI MASU NASABA

Masu Kashe Mutane A Kudu Maso Gabas Kiristoci Ne – Soludo

Masu Kashe Mutane A Kudu Maso Gabas Kiristoci Ne – Soludo

November 4, 2025
Ribadu Ya Gana Da Hafsoshin Tsaro Biyo Bayan Kalaman Trump 

Ribadu Ya Gana Da Hafsoshin Tsaro Biyo Bayan Kalaman Trump 

November 4, 2025
Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

Sarkin Kasar Spaniya Zai Kawo Ziyara Kasar Sin

November 3, 2025
Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

Sin Ta Yi Watsi Da Zargin Trump Dangane Da Gwajin Nukiliya A Asirce

November 3, 2025
An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

November 3, 2025
“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

November 3, 2025
Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

November 3, 2025
Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

November 3, 2025
Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

November 3, 2025
Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

November 3, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.