• English
  • Business News
Wednesday, May 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wang Yi Yayi Bayani Game Da Manufar Sin Kan Raya Dangantakar Dake Tsakaninta Da Kasashen Tekun Pasifik

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Wang Yi Yayi Bayani Game Da Manufar Sin Kan Raya Dangantakar Dake Tsakaninta Da Kasashen Tekun Pasifik
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A jiya ne, memban majalisar gudanarwar kasar Sin, kuma ministan harkokin wajen kasar Wang Yi, ya gana da ‘yan jarida tare da ministan harkokin wajen kasar Solomon Islands Jeremiah Manele a birnin Honiara, inda ya yi bayani game da burin ziyararsa a yankin kudancin tekun Pasifik.

Wang Yi ya bayyana cewa, a shekarar 2018, shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya gana da shugabannin kasashen tekun Pasifik, inda suka amince da inganta dangantakar dake tsakaninsu, zuwa matsayin dangantakar abokantaka bisa manyan tsare-tsare a dukkan fannoni, tare da nuna girmamawa ga juna, da samun bunkasuwa tare, don haka, an bude sabon babi kan raya dangantakar dake tsakanin Sin da kasashen tekun Pasifik.

A shekarun baya baya nan, an samu babban ci gaba, kan raya dangantakarsu, wanda hakan ya jawo babbar moriya ga jama’ar yankin, kana ya zama misalin hadin gwiwar dake tsakanin kasashe masu tasowa.

A kwanaki biyu da suka wuce, Sin ta gabatar da jerin ayyukan hadin gwiwa a tsakanin Sin da kasashen tekun Pasifik, da kuma jerin ayyukan hadin gwiwar a tsakanin lardunan Guangdong, da Fujian, da Shandong na kasar Sin da kasashen tekun Pasifik, wannan ya shaida cewa, sada zumunta, da yin hadin gwiwa tare da kasashen tekun Pasifik sun riga sun zama muhimman ayyukan da hukumomin wuraren Sin suka gudanar.

Wang Yi ya jaddada cewa, Sin za ta ci gaba da bin manufofi hudu kan raya dangantakar dake tsakaninta da kasashen tekun Pasifik, wato nuna daidaito tsakanin su, da girmama juna, da yin hadin gwiwa don samun moriyar juna, da kuma kiyaye bude kofa ga kasashen waje, da amincewa da bambancin dake tsakaninsu. (Zainab)

Labarai Masu Nasaba

Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Sin Sun Samu Bunkasa Bisa Daidaito Cikin Watanni Hudu Na Farkon Bana

Masu Bincike Na Sin Sun Cimma Sabon Sakamako A Fannin Saurin Sadarwa Tsakanin Tauraron Dan Adam Da Doron Duniya


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Na Fatan Karin Kasashe Za Su Shiga BRICS

Next Post

Zhang Jun Ya Soki Amurka Game Da Gazawarta Na Daidaita Batun Takunkuman Da Aka Kakabawa Sudan Ta kudu

Related

Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Sin Sun Samu Bunkasa Bisa Daidaito Cikin Watanni Hudu Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Sin Sun Samu Bunkasa Bisa Daidaito Cikin Watanni Hudu Na Farkon Bana

1 hour ago
Masu Bincike Na Sin Sun Cimma Sabon Sakamako A Fannin Saurin Sadarwa Tsakanin Tauraron Dan Adam Da Doron Duniya
Daga Birnin Sin

Masu Bincike Na Sin Sun Cimma Sabon Sakamako A Fannin Saurin Sadarwa Tsakanin Tauraron Dan Adam Da Doron Duniya

3 hours ago
An Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Ta Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC
Daga Birnin Sin

An Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Ta Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC

3 hours ago
Taron Kolin ASEAN: Sin Da GCC Na Da Matukar Muhimmanci
Daga Birnin Sin

Taron Kolin ASEAN: Sin Da GCC Na Da Matukar Muhimmanci

5 hours ago
An Gudanar Da Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC Karo Na Farko
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC Karo Na Farko

21 hours ago
Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Gana Da Jakadun Kasashen Afirka
Daga Birnin Sin

Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Gana Da Jakadun Kasashen Afirka

22 hours ago
Next Post
Zhang Jun Ya Soki Amurka Game Da Gazawarta Na Daidaita Batun Takunkuman Da Aka Kakabawa Sudan Ta kudu

Zhang Jun Ya Soki Amurka Game Da Gazawarta Na Daidaita Batun Takunkuman Da Aka Kakabawa Sudan Ta kudu

LABARAI MASU NASABA

Babu Wata Sauran Mafaka Ga ‘Yan Ta’adda, In Ji Shugaban Rundunar Sojin Sama

Babu Wata Sauran Mafaka Ga ‘Yan Ta’adda, In Ji Shugaban Rundunar Sojin Sama

May 28, 2025
Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Sin Sun Samu Bunkasa Bisa Daidaito Cikin Watanni Hudu Na Farkon Bana

Kamfanoni Mallakin Gwamnatin Sin Sun Samu Bunkasa Bisa Daidaito Cikin Watanni Hudu Na Farkon Bana

May 28, 2025
Gwamnatin Adamawa Ta Fitar Da Naira Biliyan 2.4 Domin Biyan Jarrabawar WAEC Da NECO

Adamawa Ta Amince Da Mafi Ƙarancin Albashi Na ₦70,000 Ga Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi 

May 28, 2025
Masu Bincike Na Sin Sun Cimma Sabon Sakamako A Fannin Saurin Sadarwa Tsakanin Tauraron Dan Adam Da Doron Duniya

Masu Bincike Na Sin Sun Cimma Sabon Sakamako A Fannin Saurin Sadarwa Tsakanin Tauraron Dan Adam Da Doron Duniya

May 28, 2025
An Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Ta Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC

An Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Ta Taron Kolin ASEAN-Sin-GCC

May 28, 2025
An Kama Sojoji 18 Da ‘Yansanda 15 Da Suke Siyar Da Makamai Ga ‘Yan Ta’adda

An Kama Sojoji 18 Da ‘Yansanda 15 Da Suke Siyar Da Makamai Ga ‘Yan Ta’adda

May 28, 2025
Taron Kolin ASEAN: Sin Da GCC Na Da Matukar Muhimmanci

Taron Kolin ASEAN: Sin Da GCC Na Da Matukar Muhimmanci

May 28, 2025
Gwamnatin Kano Ta Yi Barazanar Hukunta Matasa Masu Janyo Rikice-Rikice

Gwamnatin Kano Ta Yi Barazanar Hukunta Matasa Masu Janyo Rikice-Rikice

May 28, 2025
Mutum 1 Ya Rasu, 2 Sun Jikkata A Wani Mummunan Hatsarin Mota A Abuja

Mutum 1 Ya Rasu, 2 Sun Jikkata A Wani Mummunan Hatsarin Mota A Abuja

May 28, 2025
Gwamna Uba Sani Ya Kammala Titin Unguwar Su El-Rufai

Gwamna Uba Sani Ya Kammala Titin Unguwar Su El-Rufai

May 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.