• English
  • Business News
Saturday, August 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wasikun Xi Jinping Ga Matasa

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Wasikun Xi Jinping Ga Matasa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Matasa su ne makomar kasa. Tun da dadewa, shugaban kasar Sin Xi Jinping yake nuna kulawar musamman game da ci gaban matasa, kuma sau da yawa yana tattaunawa da matasa ta hanyar wasiku.

A watan Yuni na shekarar 2003, Lin Dongmei, wata yarinya daga lardin Fujian dake kudu maso gabashin kasar Sin, ta samu wasika daga Xi Jinping, wanda shi ne daraktan kwamitin jam’iyyar JKS reshen lardin Zhejiang dake gabashin kasar Sin, a lokacin.

  • Sin: Duk Mai Kokarin Hana Ci Gaban Tarihi Ba Zai Yi Nasara Ba

A shekara ta 1994, ta hanyar aikin jin kai na “Project Hope”, Xi Jinping ya hadu da Lin Dongmei, yariniyar dake fama da talauci.

A cikin shekaru 12 da suka biyo baya, Xi Jinping ya yi amfani da wani bangare na albashinsa wajen tallafa mata a kowace shekara, tun tana aji hudu a makarantar firamare har ta kammala karatu a jami’a.

A cikin shekaru fiye da goma da suka gabata, daga karatu zuwa aiki, daga karamar yarinya zuwa matashiya, Lin Dongmei ta samu jimillar wasiku biyar daga Xi Jinping.

Labarai Masu Nasaba

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

Kalmomi gajeru ne amma suna da ma’ana, kuma sun jagoranci hanyar ci gaban Lin Dongmei. Yanzu, bayan da ta yi aiki na fiye da shekaru 10, Lin Dongmei tana kashe akalla albashin wata guda a kowace shekara wajen taimaka wa talakawa don samar musu da makoma mai haske.

Daga cikin abokan sa da su kan rubuta wasiku ga juna da Xi Jinping, akwai kuma matasan kasashen waje da dama.

A ranar 17 ga watan Mayu na shekarar 2020, Xi Jinping ya rubuta wasika ga dukkan daliban Pakistan dake karatu a jami’ar kimiyya da fasaha ta Beijing, inda ya yi maraba ga fitattun matasa daga kasashe daban daban don su yi karatu a kasar Sin.

Ya kara karfafa musu gwiwa da su kara yin mu’amala da matasan kasar Sin, da yin kokari tare da matasa daga ko’ina cikin duniya don ba da gudummawarsu wajen inganta cudanya tsakanin jama’a da gina al’umma mai kyakkyawar makomar bai daya ga daukacin bil-Adam.

Akwai wasiku da yawa da Xi Jinping ya rubuta ga matasa, wanda hakan ya zaburar da su, su yi aiki tukuru. (Mai fassara: Bilkisu Xin)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tinubu Zai Sanya Lokacin Da Za A Yi Kidayar 2023

Next Post

‘Yan IPOB 9 Sun Shiga Hannu Kan Zargin Kashe ‘Yansanda A Imo

Related

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama
Daga Birnin Sin

Wajibi Ne Sassan Kasa Da Kasa Su Raya Ruhin Jin Kan Bil’adama

18 hours ago
Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14
Daga Birnin Sin

Sin Ta Samu Karin Kamfanoni Kusan Miliyan 20 A Cikin Shirin Shekaru Biyar Karo Na 14

19 hours ago
Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12
Daga Birnin Sin

Wadanda Suka Mutu A Wani Hadarin Ginin Gada A Sin Sun Karu Zuwa 12

20 hours ago
Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana
Daga Birnin Sin

Kamfanin Novo Nordisk Na Denmark Zai Ci Gaba Da Zuba Jari A Kasar Sin A Bana

21 hours ago
Xi Jinping Zai Halarci Taron Kolin SCO Na 2025
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Zai Halarci Taron Kolin SCO Na 2025

22 hours ago
Manyan Jami’an JKS Sun Ziyarci Jami’ai Da Mazauna Birnin Lhasa
Daga Birnin Sin

Manyan Jami’an JKS Sun Ziyarci Jami’ai Da Mazauna Birnin Lhasa

23 hours ago
Next Post
Mutum 17 Sun Shiga Hannu Kan Zargin Garkuwa Da Mutane A Ekiti

'Yan IPOB 9 Sun Shiga Hannu Kan Zargin Kashe 'Yansanda A Imo

LABARAI MASU NASABA

Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

August 23, 2025
Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

August 23, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

August 23, 2025
NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano

NDLEA Ta Kama Matashi Da Tabar Wiwi Ta Naira Miliyan 10 A Kano

August 23, 2025
Garkuwa Da Mutane: Wani Ba’indiye Da Ake Zargi Ya Nemi Shafa Wa ‘Yan Nijeriya Kashin Kaji

Garkuwa Da Mutane: Wani Ba’indiye Da Ake Zargi Ya Nemi Shafa Wa ‘Yan Nijeriya Kashin Kaji

August 23, 2025
Matasa Sun Nemi A Tura Sojoji Don Korar Ƴan Bindiga Daga Kwara

Matasa Sun Nemi A Tura Sojoji Don Korar Ƴan Bindiga Daga Kwara

August 23, 2025
Hotuna: Shettima Ya Wakilci Shugaba Tinubu Wajen Jana’izar Sarkin Zuru

Hotuna: Shettima Ya Wakilci Shugaba Tinubu Wajen Jana’izar Sarkin Zuru

August 23, 2025
Minista Ya Buƙaci Kafafen Yaɗa Labarai Da Su Guji Tallata ’Yan Ta’adda Da ’Yan Bindiga

Gwamnatin Tarayya Ta Sha Alwashin Kama Waɗanda Suka Kashe Masallata A Malumfashi 

August 23, 2025
Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe

Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Naira Biliyan 300 Kan Noman Dabino A Yobe

August 23, 2025
Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025

Ya Zama Wajibi Nijeriya Ta Cimma Wa’adin Tura Cocoa Tarayyar Turai A Disambar 2025

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.