• English
  • Business News
Wednesday, June 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wasu Hakkokin Miji Da Suka Kamata Mata Su Mayar Da Hankali A Kai

by Rabi'at Sidi Bala
1 year ago
in Labarai
0
Wasu Hakkokin Miji Da Suka Kamata  Mata Su Mayar Da Hankali A Kai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yau,filin ya yi muku tsaraba ne tare da waiwaye a don tafiya a kan wasu hakkokin miji da suka kamata mata su rika mayar da hankali a kai tare da saukewa don kara kyautata zamantakewar aure.
Ya kasance matar aure ta zamanto mai mutunta aure saboda zaman gidan miji shi ne rufin asiri da cikar daraja gare ta.

Kula da hakkokin aure ga mace shi ne asirin jin dadin rayuwar aure da zaman lafiya a tsakanin ma’aurata, saboda haka wajibi ne mace ta kula da hakkokin da kanta ko dan ingantuwar zaman aure.
Ga wasu daga ciki kamar haka:

  • Akwai Karin Damammaki Ga Zuba Jarin Waje A Kasar Sin
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 A Kasuwa A Zamfara

Ya zamo mace na yi wa miji biyayya sau da kafa cikin abin dabai sabawa dokar Allah ba. Wajibi ne mace ta bi umarnin mijinta ta hanyar aikata abin da ya sa ta da barin abin da ya hana ta cikin girmamawa da nuna yarda.
Kamar yadda za ki yi wa mahaifanki biyayya cikin abin da suka umarce ki, haka ma wajibi ne ki yi wa mijinki biyayya, koma fiye da haka.

Mace tilas ne ta lura da dukiyar mijinta ta hanyar tattalin abinda ya ba ta da kiyaye abubuwan da ya tanada don rayuwar yauda kullum.

Yin almubazzaranci ko wulakanta dukiyar miji na jawo bacin rai ga mai gida,sannan ga tsoron fushin Allah. Mace ta zauna a gidan mijinta ba za ta fita ba sai da izinin sa, koda gidan mahaifinta ne. Ta kare kanta daga mazajen da ba nata ba ta hanyar gujewa magana da su komatsanancin kallo da dai sauran abubuwan da ya saba wa shari’a.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

Mace ta guji fidda halittarta ko caba ado da turare mai kamshi lokacin da lalura ya sanya za ta fita daga gidanta. Mafi yawan mata ba su tashi ado da sa kaya masu dauke hankali sai za su fita unguwa. Wannan mummunan dabi’a ce da take yada alfasha a bayan kasa.

Mace ta zamo mai tsoron Allah ta yadda za ta kaunaci rahamar Allah a lahira maimakon bin tafarkin bokanci ko sihiri don a mallake miji ko korar kishiya. Zuwa wurin boka tare da gasgata shi masiba ce maitsanani da ke halakar da mai yi.

‘Yan uwa mata ku nisanci bin wannan kazamar hanya mai tabarwa na bin bokaye don gujewa azabar Allah da kwadayin rahamarsa.

Hakuri da biyayya da kyautatawa da soyayya da tsafta da agazawa da sauran dabi’u masu kyau suke kawo zaman lafiya tsakanin ma’aurata ko kishiyoyi ba shaidanin boka ba.

Domin haka ya kamata mata su kula da wadannan abubuwa wajen samun zamantakewar aure mai dorewa a cikin rayuwa. Idan aka rike wadannan abubuwa to za a sami karancin rabuwar aure.
Allah ya sa mu dace.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

INEC Ta Yi Wa Jam’iyyun Siyasa Gori A Kan Rajistar Mambobi

Next Post

Farashin Shinkafa, Tumatir Da Gari Ya Qaru Da Kashi 141 Cikin Shekara Guda – NBS

Related

Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa
Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

3 hours ago
Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato
Labarai

Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

5 hours ago
Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027
Labarai

Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

6 hours ago
Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta
Labarai

Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

7 hours ago
Sabbin Ministoci
Manyan Labarai

Majalisar Dattawa Ta Kara Tsawaita Aiwatar Da Ayyukan Kasafin Kudi Na 2024 Da Wata 6

9 hours ago
Nuna Karfin Tuwo Ba Zai Kawo Zaman Lafiya Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba
Ra'ayi Riga

Nuna Karfin Tuwo Ba Zai Kawo Zaman Lafiya Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

10 hours ago
Next Post
Miji

Farashin Shinkafa, Tumatir Da Gari Ya Qaru Da Kashi 141 Cikin Shekara Guda – NBS

LABARAI MASU NASABA

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

Sayar Da Makamai: Goyon Baya Ko Cin Riba?

June 24, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

Gwamnatin Zamfara Ta Ƙaryata Rahoton Karɓo Lamuni Da Wata Jarida Ta Yaɗa

June 24, 2025
Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

Kasar Sin Na Fatan Isra’ila Da Iran Za Su Tsagaita Bude Wuta Nan Bada Jimawa Ba

June 24, 2025
Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

Majalisa Ta Yi Allah-wadai Da Kashe Wasu Matafiya ‘Yan Kaduna 13 A Jihar Filato

June 24, 2025
Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

Al’ummun Afrika Da Sin Ba Za Su Taba Mantawa Da Gudunmuwar Tawagar Jami’an Lafiya Ta Sin Ba

June 24, 2025
Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

Barau Ya Nisanta Kansa Daga Kiraye-kirayen Ya Zama Mataimakin Tinubu A Zaben 2027

June 24, 2025
Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

Shugabannin PDP Sun Ziyarci INEC Kan Neman Sanin Ka’idojinta

June 24, 2025
Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu

Sin Da Kasashen Musulmi Za Su Kara Zurfafa Dangantakarsu

June 24, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisar Dattawa Ta Kara Tsawaita Aiwatar Da Ayyukan Kasafin Kudi Na 2024 Da Wata 6

June 24, 2025
Nuna Karfin Tuwo Ba Zai Kawo Zaman Lafiya Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

Nuna Karfin Tuwo Ba Zai Kawo Zaman Lafiya Ga Yankin Gabas Ta Tsakiya Ba

June 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.