• English
  • Business News
Monday, August 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wasu Hakkokin Miji Da Suka Kamata Mata Su Mayar Da Hankali A Kai

by Rabi'at Sidi Bala
1 year ago
in Labarai
0
Wasu Hakkokin Miji Da Suka Kamata  Mata Su Mayar Da Hankali A Kai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yau,filin ya yi muku tsaraba ne tare da waiwaye a don tafiya a kan wasu hakkokin miji da suka kamata mata su rika mayar da hankali a kai tare da saukewa don kara kyautata zamantakewar aure.
Ya kasance matar aure ta zamanto mai mutunta aure saboda zaman gidan miji shi ne rufin asiri da cikar daraja gare ta.

Kula da hakkokin aure ga mace shi ne asirin jin dadin rayuwar aure da zaman lafiya a tsakanin ma’aurata, saboda haka wajibi ne mace ta kula da hakkokin da kanta ko dan ingantuwar zaman aure.
Ga wasu daga ciki kamar haka:

  • Akwai Karin Damammaki Ga Zuba Jarin Waje A Kasar Sin
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 A Kasuwa A Zamfara

Ya zamo mace na yi wa miji biyayya sau da kafa cikin abin dabai sabawa dokar Allah ba. Wajibi ne mace ta bi umarnin mijinta ta hanyar aikata abin da ya sa ta da barin abin da ya hana ta cikin girmamawa da nuna yarda.
Kamar yadda za ki yi wa mahaifanki biyayya cikin abin da suka umarce ki, haka ma wajibi ne ki yi wa mijinki biyayya, koma fiye da haka.

Mace tilas ne ta lura da dukiyar mijinta ta hanyar tattalin abinda ya ba ta da kiyaye abubuwan da ya tanada don rayuwar yauda kullum.

Yin almubazzaranci ko wulakanta dukiyar miji na jawo bacin rai ga mai gida,sannan ga tsoron fushin Allah. Mace ta zauna a gidan mijinta ba za ta fita ba sai da izinin sa, koda gidan mahaifinta ne. Ta kare kanta daga mazajen da ba nata ba ta hanyar gujewa magana da su komatsanancin kallo da dai sauran abubuwan da ya saba wa shari’a.

Labarai Masu Nasaba

Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

Gwamna Buni Ya Bukaci Sabon Sarkin Gudi Ya Jagoranci Zaman Lafiya, Hadin Kai, Da Ci Gaban Kasa

Mace ta guji fidda halittarta ko caba ado da turare mai kamshi lokacin da lalura ya sanya za ta fita daga gidanta. Mafi yawan mata ba su tashi ado da sa kaya masu dauke hankali sai za su fita unguwa. Wannan mummunan dabi’a ce da take yada alfasha a bayan kasa.

Mace ta zamo mai tsoron Allah ta yadda za ta kaunaci rahamar Allah a lahira maimakon bin tafarkin bokanci ko sihiri don a mallake miji ko korar kishiya. Zuwa wurin boka tare da gasgata shi masiba ce maitsanani da ke halakar da mai yi.

‘Yan uwa mata ku nisanci bin wannan kazamar hanya mai tabarwa na bin bokaye don gujewa azabar Allah da kwadayin rahamarsa.

Hakuri da biyayya da kyautatawa da soyayya da tsafta da agazawa da sauran dabi’u masu kyau suke kawo zaman lafiya tsakanin ma’aurata ko kishiyoyi ba shaidanin boka ba.

Domin haka ya kamata mata su kula da wadannan abubuwa wajen samun zamantakewar aure mai dorewa a cikin rayuwa. Idan aka rike wadannan abubuwa to za a sami karancin rabuwar aure.
Allah ya sa mu dace.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

INEC Ta Yi Wa Jam’iyyun Siyasa Gori A Kan Rajistar Mambobi

Next Post

Farashin Shinkafa, Tumatir Da Gari Ya Qaru Da Kashi 141 Cikin Shekara Guda – NBS

Related

Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara
Labarai

Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

2 hours ago
Gwamna Buni Ya Bukaci Sabon Sarkin Gudi Ya Jagoranci Zaman Lafiya, Hadin Kai, Da Ci Gaban Kasa
Labarai

Gwamna Buni Ya Bukaci Sabon Sarkin Gudi Ya Jagoranci Zaman Lafiya, Hadin Kai, Da Ci Gaban Kasa

2 hours ago
Gina Tituna A Karkara Yana Bunkasa Tattalin Arziki – Gwamna Sule
Labarai

Gina Tituna A Karkara Yana Bunkasa Tattalin Arziki – Gwamna Sule

3 hours ago
Tsohon Dan Majalisar Taraba Usman Ya Fice Daga APC
Labarai

Tsohon Dan Majalisar Taraba Usman Ya Fice Daga APC

4 hours ago
Yadda Al’ummar Da Ke Zaune Da ‘Yan Bindiga Ke Rayuwa A Zamfara
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane Da Dama A Kauyukan Zamfara

5 hours ago
Gwamnatin Kano Za Ta Mayar Da Gidan Gyaran Hali Na Kurmawa Gidan Tarihi
Labarai

Gwamnatin Kano Za Ta Mayar Da Gidan Gyaran Hali Na Kurmawa Gidan Tarihi

8 hours ago
Next Post
Miji

Farashin Shinkafa, Tumatir Da Gari Ya Qaru Da Kashi 141 Cikin Shekara Guda – NBS

LABARAI MASU NASABA

Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

Ruwan Wuta Ne Kawai Maganin ‘Yan Ta’adda Ba Sasanci Ba – Mataimakin Gwamnan Zamfara

August 4, 2025
Gwamna Buni Ya Bukaci Sabon Sarkin Gudi Ya Jagoranci Zaman Lafiya, Hadin Kai, Da Ci Gaban Kasa

Gwamna Buni Ya Bukaci Sabon Sarkin Gudi Ya Jagoranci Zaman Lafiya, Hadin Kai, Da Ci Gaban Kasa

August 4, 2025
Gina Tituna A Karkara Yana Bunkasa Tattalin Arziki – Gwamna Sule

Gina Tituna A Karkara Yana Bunkasa Tattalin Arziki – Gwamna Sule

August 4, 2025
Tsohon Dan Majalisar Taraba Usman Ya Fice Daga APC

Tsohon Dan Majalisar Taraba Usman Ya Fice Daga APC

August 4, 2025
Yadda Al’ummar Da Ke Zaune Da ‘Yan Bindiga Ke Rayuwa A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane Da Dama A Kauyukan Zamfara

August 4, 2025
Gwamnatin Kano Za Ta Mayar Da Gidan Gyaran Hali Na Kurmawa Gidan Tarihi

Gwamnatin Kano Za Ta Mayar Da Gidan Gyaran Hali Na Kurmawa Gidan Tarihi

August 4, 2025
Kashe N712bn Kan Gyaran Filin Jiragen Saman Legas Rashin Sanin Ya Kamata Ne – ADC 

Kashe N712bn Kan Gyaran Filin Jiragen Saman Legas Rashin Sanin Ya Kamata Ne – ADC 

August 4, 2025
Wani Babban Jigon APC Ya Fice Daga Jam’iyyar A Katsina

Wani Babban Jigon APC Ya Fice Daga Jam’iyyar A Katsina

August 3, 2025
Sanata Shehu Buba Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Da Rigakafin Shanu A Bauchi

Sanata Shehu Buba Ya Ƙaddamar Da Rabon Taki Da Rigakafin Shanu A Bauchi

August 3, 2025
Wasu Kungiyoyi Sun Yi Kira Ga Dan Majalisa Aminu Sani Jaji Ya Fito Takarar Gwamnan Zamfara 

Wasu Kungiyoyi Sun Yi Kira Ga Dan Majalisa Aminu Sani Jaji Ya Fito Takarar Gwamnan Zamfara 

August 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.