ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wasu Hakkokin Miji Da Suka Kamata Mata Su Mayar Da Hankali A Kai

by Rabi'at Sidi Bala
2 years ago
Miji

A yau,filin ya yi muku tsaraba ne tare da waiwaye a don tafiya a kan wasu hakkokin miji da suka kamata mata su rika mayar da hankali a kai tare da saukewa don kara kyautata zamantakewar aure.
Ya kasance matar aure ta zamanto mai mutunta aure saboda zaman gidan miji shi ne rufin asiri da cikar daraja gare ta.

Kula da hakkokin aure ga mace shi ne asirin jin dadin rayuwar aure da zaman lafiya a tsakanin ma’aurata, saboda haka wajibi ne mace ta kula da hakkokin da kanta ko dan ingantuwar zaman aure.
Ga wasu daga ciki kamar haka:

  • Akwai Karin Damammaki Ga Zuba Jarin Waje A Kasar Sin
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 A Kasuwa A Zamfara

Ya zamo mace na yi wa miji biyayya sau da kafa cikin abin dabai sabawa dokar Allah ba. Wajibi ne mace ta bi umarnin mijinta ta hanyar aikata abin da ya sa ta da barin abin da ya hana ta cikin girmamawa da nuna yarda.
Kamar yadda za ki yi wa mahaifanki biyayya cikin abin da suka umarce ki, haka ma wajibi ne ki yi wa mijinki biyayya, koma fiye da haka.

ADVERTISEMENT

Mace tilas ne ta lura da dukiyar mijinta ta hanyar tattalin abinda ya ba ta da kiyaye abubuwan da ya tanada don rayuwar yauda kullum.

Yin almubazzaranci ko wulakanta dukiyar miji na jawo bacin rai ga mai gida,sannan ga tsoron fushin Allah. Mace ta zauna a gidan mijinta ba za ta fita ba sai da izinin sa, koda gidan mahaifinta ne. Ta kare kanta daga mazajen da ba nata ba ta hanyar gujewa magana da su komatsanancin kallo da dai sauran abubuwan da ya saba wa shari’a.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Mace ta guji fidda halittarta ko caba ado da turare mai kamshi lokacin da lalura ya sanya za ta fita daga gidanta. Mafi yawan mata ba su tashi ado da sa kaya masu dauke hankali sai za su fita unguwa. Wannan mummunan dabi’a ce da take yada alfasha a bayan kasa.

Mace ta zamo mai tsoron Allah ta yadda za ta kaunaci rahamar Allah a lahira maimakon bin tafarkin bokanci ko sihiri don a mallake miji ko korar kishiya. Zuwa wurin boka tare da gasgata shi masiba ce maitsanani da ke halakar da mai yi.

‘Yan uwa mata ku nisanci bin wannan kazamar hanya mai tabarwa na bin bokaye don gujewa azabar Allah da kwadayin rahamarsa.

Hakuri da biyayya da kyautatawa da soyayya da tsafta da agazawa da sauran dabi’u masu kyau suke kawo zaman lafiya tsakanin ma’aurata ko kishiyoyi ba shaidanin boka ba.

Domin haka ya kamata mata su kula da wadannan abubuwa wajen samun zamantakewar aure mai dorewa a cikin rayuwa. Idan aka rike wadannan abubuwa to za a sami karancin rabuwar aure.
Allah ya sa mu dace.

Miji
Rabi'at Sidi Bala
+ postsBio
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Zan Iya Auren Namiji Komai Talaucinsa Muddin Muna Son Junanmu -Maryam Labarina
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Gidajen Gala Ne Kadai Mafita Ga Masana’antar Kannywood – Falalu Dorayi
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    GORON JUMA’A

MASU ALAKA

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi
Labarai

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
Ra'ayi Riga

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma
Labarai

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Next Post
Miji

Farashin Shinkafa, Tumatir Da Gari Ya Qaru Da Kashi 141 Cikin Shekara Guda – NBS

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.