• English
  • Business News
Friday, June 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wata Mata Ta Sace Jariri Sabuwar Haihuwa A Asibiti A Nasarawa

by Sadiq
1 year ago
in Manyan Labarai
0
Wata Mata Ta Sace Jariri Sabuwar Haihuwa A Asibiti A Nasarawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata mata da ba a san ko wace ce ba, ta sace wani jariri a ranar Talata a Asibitin Kwararru na Dalhatu Araf da ke Lafia a Jihar Nasarawa.

Lamarin sanya mahaifiyar shiga cikin damuwa da bakin ciki.

  • Dan Majalisa Ya Koka Kan Yawan Garkuwa Da Mutane A Kogi
  • Babu Farfesan Bogi A Jami’ar Bayero Ta Kano – Shugaban Jami’a

Misis Wosilat Suleiman, mahaifiyar jaririn, ta haifi danta ne asibitin.

A cewar wata ‘yar uwar mai jegon da ke taimaka mata ta ce ta gabatar mata da wata da za ta zauna da ita kafin ta dauko wani abu ta dawo.

“Da farko na dauka matar na da majinyaci a dakin ne ban yi tunanin sata ta zo ba,” in ji Misis Suleiman.

Labarai Masu Nasaba

Ganduje Ya Ajiye Shugabancin Jam’iyyar APC

Ƴan Majalisa Na Binciken Cibiyoyin Ci Gaban Masana’antu 30 Da Aka Yi Watsi Da Su

“Matar ta bukaci yi wa jaririn wanka, daga tafiya muka neme ta muka rasa.”

Mai jegon ta roki hukumomi da su taimaka mata wajen gano yaronta da aka sace.

Hukumar kula da asibitin ta yi matukar damuwa kan faruwar lamarin, inda ta kuduri aniyar tsaurara matakan tsaro a asibitin.

Dokta Mohammed Salihu, mukaddashin shugaban masu kula da lafiyar mata a asibitin, ya tabbatar da cewa wannan shi ne karon farko da irin hakan ta faru a asibitin.

Ya bayyana cewa an haifi jaririn Misis Suleiman da misalin karfe 3 na dare kuma da farko an damka wa danginta amana kafin a tura su sashen kula da masu haihuwa.

Dakta Salihu ya tabbatar wa jama’a cewa asibitin na bai wa ‘yansanda cikakken hadin kai don ganin an damke matar.

Ya bayyana cewa an tsare ‘yar uwar mai jegon don yi mata tambayoyi, kuma wasu ma’aikatan da ke bakin aiki a lokacin da lamarin ya faru su ma suna taimakawa wajen binciken.

Bugu da kari, ya yi alkawarin yin nazari kan faifan bidiyon na’urar CCTV ta asibitin don taimakawa wajen gano mai laifin.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AsibitiJaririNasarawaSata
ShareTweetSendShare
Previous Post

Harin Boko Haram Ya Yi Ajalin Mutane 7 A Yobe

Next Post

Masarautar Saudiyya Ta Kere Elon Musk Da Bill Gates Arziki

Related

Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka
Manyan Labarai

Ganduje Ya Ajiye Shugabancin Jam’iyyar APC

2 hours ago
Ƴan Majalisa Na Binciken Cibiyoyin Ci Gaban Masana’antu 30 Da Aka Yi Watsi Da Su
Manyan Labarai

Ƴan Majalisa Na Binciken Cibiyoyin Ci Gaban Masana’antu 30 Da Aka Yi Watsi Da Su

7 hours ago
Tinubu Ya Sasanta Wike, Fubara, Da Ƴan Majalisar Ribas
Manyan Labarai

Tinubu Ya Sasanta Wike, Fubara, Da Ƴan Majalisar Ribas

7 hours ago
Rundunar Sojin Nijeriya Ta Tabbatar Da Kisan Jami’anta A Kaduna Da Neja
Manyan Labarai

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Tabbatar Da Kisan Jami’anta A Kaduna Da Neja

11 hours ago
Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi
Daga Birnin Sin

Tinubu Ya Nemi Ƴan Nijeriya Su Taimaka A Yaƙi Shan Muggan Kwayoyi

22 hours ago
NNPC Ta Gaza Halartar Zaman Binciken Majalisa Kan Ɓatan Naira Tiriliyan 210
Manyan Labarai

NNPC Ta Gaza Halartar Zaman Binciken Majalisa Kan Ɓatan Naira Tiriliyan 210

23 hours ago
Next Post
Masarautar Saudiyya Ta Kere Elon Musk Da Bill Gates Arziki

Masarautar Saudiyya Ta Kere Elon Musk Da Bill Gates Arziki

LABARAI MASU NASABA

Lai Cing-te Ba Zai Cimma Nasarar Kalubalantar Dokar Kasa Da Kasa Ba

Lai Cing-te Ba Zai Cimma Nasarar Kalubalantar Dokar Kasa Da Kasa Ba

June 27, 2025
JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa

JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa

June 27, 2025
Abin Da Ya Sa Muke Ci Gaba Da Tuntubar Kasar Sin A Kai A Kai

Abin Da Ya Sa Muke Ci Gaba Da Tuntubar Kasar Sin A Kai A Kai

June 27, 2025
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (7)

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (7)

June 27, 2025
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka

Ganduje Ya Ajiye Shugabancin Jam’iyyar APC

June 27, 2025
An Watsa Shirin “Yawon Bude Ido A Tuscany” Da Cmg Ya Gabatar A Italiya

An Watsa Shirin “Yawon Bude Ido A Tuscany” Da Cmg Ya Gabatar A Italiya

June 27, 2025
‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Sun Cimma Nasarar Yin Tattaki A Waje Karo Na 2

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Sun Cimma Nasarar Yin Tattaki A Waje Karo Na 2

June 27, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Firaminitan Senegal Da Shugaban Ecuador

Xi Jinping Ya Gana Da Firaminitan Senegal Da Shugaban Ecuador

June 27, 2025
Yunwa Da Talauci Ne Ke Barazana Ga Harkar Tsaro A Kasar Nan — NSA, CDS

Yunwa Da Talauci Ne Ke Barazana Ga Harkar Tsaro A Kasar Nan — NSA, CDS

June 27, 2025
WAEC Na Buƙatar Kwaskwarima

WAEC Na Buƙatar Kwaskwarima

June 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.