• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Jinping Ya Taya Murnar Bude Bikin Baje Kolin Kayayyaki Na Yammacin Sin

by CGTN Hausa and Sulaiman
4 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Xi Jinping Ya Taya Murnar Bude Bikin Baje Kolin Kayayyaki Na Yammacin Sin

{"source_type":"douyin_beauty_me","data":{"infoStickerId":"","activityName":"","capability_key":["edit"],"alias":"YGCdxee/+nJ31wlrKizIvDGWi5JBxtk6OEHj723KL13maYIrqZH0WlvgKVxJxxmV2lrdtp0+X9jQD4nQY7uHdwlFQgjmHI1HOhR0cLXbGtezNTuogXUcu4CJX1rzUkg8GsALNIdmqqMx6dQwCZeCwUw0swe1w/G3TL4BSUP3KO5IOXtkNjMTQLH3ISTOJyTipiRlbtJrgmrreogHyfBv4ESu02t+sqPoC2PVgwzk3ITsZvbs9bMzkNPmZ6xZ5a34DHoLklxEZpPaugYREKAAZLwVurbMxfjNNxQf9ldxhH5SxcKJLK+WK4ii+DdokTvPwY8SCKyyUbLWrc8zzxqDQQ==","pictureId":"4646B411-1E3D-4E55-92E2-529704AAB158","playId":"","filterId":"","effect_type":"tool","effect_id":"edit","product":"retouch","imageEffectId":"","capability_extra_v2":{},"appversion":"12.2.0","enter_from":"enter_launch","os":"ios","stickerId":""}}

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yau Lahadi, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya aika da sako don taya murnar bude bikin baje kolin kayayyaki na yammacin Sin karo na 20.

A cikin sakonsa, shugaban ya ce bikin ya ba da damar inganta matakin bude kofa ga kasashen ketare da kasar Sin ke aiwatarwa, da zurfafa mu’ammalar shiyyoyi da hadin gwiwarsu, da sa kaimin ci gaban tsare-tsaren masana’antun zamani, gami da samar da dandali na more ci gaban tattalin arzikin yammacin kasar Sin ga kasashe daban daban.

  • Tsokaci Kan Yadda Wasu Matasa Ke Yin Aure Ba Tare Da Sana’a Ba
  • An Kaddamar Da Babban Filin Wasan Da Kasar Sin Ta Gina Wa Kasar Chadi Kyauta

Ban da haka, shugaba Xi ya jaddada cewa, ta hanyar hadin kai ne za a iya tabbatar da ci gaba na bai daya, da moriyar bangarori daban daban. Saboda haka, ana son mai da bikin baje kolin na wannan karo a matsayin damar karfafa fahimtar juna, da kara dankon zumunci, tare da kasashe abokai daban daban, da kare tsarin ciniki da ya shafi mabambantan bangarori masu fada-a-ji, da ingancin tsare-tsaren masana’antu da na samar da kayayyaki na duniya, ta yadda za a ingiza aikin raya tattalin arzikin duniya.

A yau ne aka kaddamar da bikin baje kolin kayayyaki na yammacin Sin karo na 20 a birnin Chengdu na kasar Sin, inda gwamnatin lardin Sichuan na kasar Sin ke karbar bakuncin sa. Jigon taron shi ne “zurfafa gyare-gyare don kara karfi, fadada bude kofa don bunkasa ci gaba”. Taron zai shafe kwanaki 5 ana gudanar da shi, inda ya ja hankulan kamfanoni mahalarta fiye da 3,000 daga kasashe ko yankuna 62 da larduna 27 na kasar Sin.

Baje kolin na bana ya mayar da hankali ne kan inganta manufar hadin gwiwar cinikayya. A karon farko, ya sanya kasashe biyu da kuma larduna biyu su zama masu masaukin baki, wato kasashen Hungary da Laos, da kuma lardunan Zhejiang da Qinghai, kuma Hadaddiyar Daular Larabawa ta kasance abokiyar kawance ta musamman. Ta hakan za a zurfafa dankon zumunci tsakanin lardin Sichuan da kasashe da lardunan da suka gina shawarar “Ziri daya da hanya daya” tare.

Labarai Masu Nasaba

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Adadin “nau’i uku na manyan kamfanoni 500” da suka halarci bikin baje kolin a bana ya kai 114, wanda ya kai kashi 55.6 bisa dari. Daga cikin su, akwai kamfanoni 61 dake cikin manyan kamfanoni 500 na duniya, adadin da ya karu da kashi 74.3 bisa dari kan na baje kolin da ya gabata. (Bello Wang, Safiyah Ma)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Dabarun Tinubu Sun Ƙara Kuɗaɗe A Harkar Ma’adanai Daga Naira Biliyan 6 Zuwa Biliyan 38 — Alake

Next Post

Chelsea, Man City, Newcastle Sun Samu Gurbi A Gasar Zakarun Turai Ta Baɗi

Related

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa
Daga Birnin Sin

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

6 hours ago
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

7 hours ago
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

8 hours ago
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci
Daga Birnin Sin

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

9 hours ago
Xi Da Takwaransa Na Bangladesh Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kulla Alakar Kasashensu
Daga Birnin Sin

Xi Da Takwaransa Na Bangladesh Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kulla Alakar Kasashensu

10 hours ago
Fim Na Nezha 2 Na Kasar Sin Ya Kara Samun Lambar Yabo
Daga Birnin Sin

Fim Na Nezha 2 Na Kasar Sin Ya Kara Samun Lambar Yabo

1 day ago
Next Post
Chelsea, Man City, Newcastle Sun Samu Gurbi A Gasar Zakarun Turai Ta Baɗi

Chelsea, Man City, Newcastle Sun Samu Gurbi A Gasar Zakarun Turai Ta Baɗi

LABARAI MASU NASABA

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

October 4, 2025
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

October 4, 2025
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

October 4, 2025
Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

October 4, 2025
Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.