ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Jinping Ya Taya Murnar Bude Bikin Baje Kolin Kayayyaki Na Yammacin Sin

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
{"source_type":"douyin_beauty_me","data":{"infoStickerId":"","activityName":"","capability_key":["edit"],"alias":"YGCdxee/+nJ31wlrKizIvDGWi5JBxtk6OEHj723KL13maYIrqZH0WlvgKVxJxxmV2lrdtp0+X9jQD4nQY7uHdwlFQgjmHI1HOhR0cLXbGtezNTuogXUcu4CJX1rzUkg8GsALNIdmqqMx6dQwCZeCwUw0swe1w/G3TL4BSUP3KO5IOXtkNjMTQLH3ISTOJyTipiRlbtJrgmrreogHyfBv4ESu02t+sqPoC2PVgwzk3ITsZvbs9bMzkNPmZ6xZ5a34DHoLklxEZpPaugYREKAAZLwVurbMxfjNNxQf9ldxhH5SxcKJLK+WK4ii+DdokTvPwY8SCKyyUbLWrc8zzxqDQQ==","pictureId":"4646B411-1E3D-4E55-92E2-529704AAB158","playId":"","filterId":"","effect_type":"tool","effect_id":"edit","product":"retouch","imageEffectId":"","capability_extra_v2":{},"appversion":"12.2.0","enter_from":"enter_launch","os":"ios","stickerId":""}}

{"source_type":"douyin_beauty_me","data":{"infoStickerId":"","activityName":"","capability_key":["edit"],"alias":"YGCdxee/+nJ31wlrKizIvDGWi5JBxtk6OEHj723KL13maYIrqZH0WlvgKVxJxxmV2lrdtp0+X9jQD4nQY7uHdwlFQgjmHI1HOhR0cLXbGtezNTuogXUcu4CJX1rzUkg8GsALNIdmqqMx6dQwCZeCwUw0swe1w/G3TL4BSUP3KO5IOXtkNjMTQLH3ISTOJyTipiRlbtJrgmrreogHyfBv4ESu02t+sqPoC2PVgwzk3ITsZvbs9bMzkNPmZ6xZ5a34DHoLklxEZpPaugYREKAAZLwVurbMxfjNNxQf9ldxhH5SxcKJLK+WK4ii+DdokTvPwY8SCKyyUbLWrc8zzxqDQQ==","pictureId":"4646B411-1E3D-4E55-92E2-529704AAB158","playId":"","filterId":"","effect_type":"tool","effect_id":"edit","product":"retouch","imageEffectId":"","capability_extra_v2":{},"appversion":"12.2.0","enter_from":"enter_launch","os":"ios","stickerId":""}}

A yau Lahadi, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya aika da sako don taya murnar bude bikin baje kolin kayayyaki na yammacin Sin karo na 20.

A cikin sakonsa, shugaban ya ce bikin ya ba da damar inganta matakin bude kofa ga kasashen ketare da kasar Sin ke aiwatarwa, da zurfafa mu’ammalar shiyyoyi da hadin gwiwarsu, da sa kaimin ci gaban tsare-tsaren masana’antun zamani, gami da samar da dandali na more ci gaban tattalin arzikin yammacin kasar Sin ga kasashe daban daban.

  • Tsokaci Kan Yadda Wasu Matasa Ke Yin Aure Ba Tare Da Sana’a Ba
  • An Kaddamar Da Babban Filin Wasan Da Kasar Sin Ta Gina Wa Kasar Chadi Kyauta

Ban da haka, shugaba Xi ya jaddada cewa, ta hanyar hadin kai ne za a iya tabbatar da ci gaba na bai daya, da moriyar bangarori daban daban. Saboda haka, ana son mai da bikin baje kolin na wannan karo a matsayin damar karfafa fahimtar juna, da kara dankon zumunci, tare da kasashe abokai daban daban, da kare tsarin ciniki da ya shafi mabambantan bangarori masu fada-a-ji, da ingancin tsare-tsaren masana’antu da na samar da kayayyaki na duniya, ta yadda za a ingiza aikin raya tattalin arzikin duniya.

ADVERTISEMENT

A yau ne aka kaddamar da bikin baje kolin kayayyaki na yammacin Sin karo na 20 a birnin Chengdu na kasar Sin, inda gwamnatin lardin Sichuan na kasar Sin ke karbar bakuncin sa. Jigon taron shi ne “zurfafa gyare-gyare don kara karfi, fadada bude kofa don bunkasa ci gaba”. Taron zai shafe kwanaki 5 ana gudanar da shi, inda ya ja hankulan kamfanoni mahalarta fiye da 3,000 daga kasashe ko yankuna 62 da larduna 27 na kasar Sin.

Baje kolin na bana ya mayar da hankali ne kan inganta manufar hadin gwiwar cinikayya. A karon farko, ya sanya kasashe biyu da kuma larduna biyu su zama masu masaukin baki, wato kasashen Hungary da Laos, da kuma lardunan Zhejiang da Qinghai, kuma Hadaddiyar Daular Larabawa ta kasance abokiyar kawance ta musamman. Ta hakan za a zurfafa dankon zumunci tsakanin lardin Sichuan da kasashe da lardunan da suka gina shawarar “Ziri daya da hanya daya” tare.

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

Adadin “nau’i uku na manyan kamfanoni 500” da suka halarci bikin baje kolin a bana ya kai 114, wanda ya kai kashi 55.6 bisa dari. Daga cikin su, akwai kamfanoni 61 dake cikin manyan kamfanoni 500 na duniya, adadin da ya karu da kashi 74.3 bisa dari kan na baje kolin da ya gabata. (Bello Wang, Safiyah Ma)

Xi
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    ’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi
Xi
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano
  • Sulaiman
    Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
  • Sulaiman
    ’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
  • Sulaiman
    Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

MASU ALAKA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
Daga Birnin Sin

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
Daga Birnin Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Next Post
Chelsea, Man City, Newcastle Sun Samu Gurbi A Gasar Zakarun Turai Ta Baɗi

Chelsea, Man City, Newcastle Sun Samu Gurbi A Gasar Zakarun Turai Ta Baɗi

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

June 25, 2026
An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

June 25, 2026
APC Ta Dage Yakin Zaben Shugaban Kasarta A Kano

An Dakatar Da Shugaban APC Na Kebbi Da Kwamishina Kan Zaɓen Cike Gurbin Zuru

June 25, 2026
Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

June 25, 2026
EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

June 25, 2026
Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.