ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, September 11, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Jinping Ya Taya Murnar Bude Bikin Baje Kolin Kayayyaki Na Yammacin Sin

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
{"source_type":"douyin_beauty_me","data":{"infoStickerId":"","activityName":"","capability_key":["edit"],"alias":"YGCdxee/+nJ31wlrKizIvDGWi5JBxtk6OEHj723KL13maYIrqZH0WlvgKVxJxxmV2lrdtp0+X9jQD4nQY7uHdwlFQgjmHI1HOhR0cLXbGtezNTuogXUcu4CJX1rzUkg8GsALNIdmqqMx6dQwCZeCwUw0swe1w/G3TL4BSUP3KO5IOXtkNjMTQLH3ISTOJyTipiRlbtJrgmrreogHyfBv4ESu02t+sqPoC2PVgwzk3ITsZvbs9bMzkNPmZ6xZ5a34DHoLklxEZpPaugYREKAAZLwVurbMxfjNNxQf9ldxhH5SxcKJLK+WK4ii+DdokTvPwY8SCKyyUbLWrc8zzxqDQQ==","pictureId":"4646B411-1E3D-4E55-92E2-529704AAB158","playId":"","filterId":"","effect_type":"tool","effect_id":"edit","product":"retouch","imageEffectId":"","capability_extra_v2":{},"appversion":"12.2.0","enter_from":"enter_launch","os":"ios","stickerId":""}}

{"source_type":"douyin_beauty_me","data":{"infoStickerId":"","activityName":"","capability_key":["edit"],"alias":"YGCdxee/+nJ31wlrKizIvDGWi5JBxtk6OEHj723KL13maYIrqZH0WlvgKVxJxxmV2lrdtp0+X9jQD4nQY7uHdwlFQgjmHI1HOhR0cLXbGtezNTuogXUcu4CJX1rzUkg8GsALNIdmqqMx6dQwCZeCwUw0swe1w/G3TL4BSUP3KO5IOXtkNjMTQLH3ISTOJyTipiRlbtJrgmrreogHyfBv4ESu02t+sqPoC2PVgwzk3ITsZvbs9bMzkNPmZ6xZ5a34DHoLklxEZpPaugYREKAAZLwVurbMxfjNNxQf9ldxhH5SxcKJLK+WK4ii+DdokTvPwY8SCKyyUbLWrc8zzxqDQQ==","pictureId":"4646B411-1E3D-4E55-92E2-529704AAB158","playId":"","filterId":"","effect_type":"tool","effect_id":"edit","product":"retouch","imageEffectId":"","capability_extra_v2":{},"appversion":"12.2.0","enter_from":"enter_launch","os":"ios","stickerId":""}}

A yau Lahadi, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya aika da sako don taya murnar bude bikin baje kolin kayayyaki na yammacin Sin karo na 20.

A cikin sakonsa, shugaban ya ce bikin ya ba da damar inganta matakin bude kofa ga kasashen ketare da kasar Sin ke aiwatarwa, da zurfafa mu’ammalar shiyyoyi da hadin gwiwarsu, da sa kaimin ci gaban tsare-tsaren masana’antun zamani, gami da samar da dandali na more ci gaban tattalin arzikin yammacin kasar Sin ga kasashe daban daban.

  • Tsokaci Kan Yadda Wasu Matasa Ke Yin Aure Ba Tare Da Sana’a Ba
  • An Kaddamar Da Babban Filin Wasan Da Kasar Sin Ta Gina Wa Kasar Chadi Kyauta

Ban da haka, shugaba Xi ya jaddada cewa, ta hanyar hadin kai ne za a iya tabbatar da ci gaba na bai daya, da moriyar bangarori daban daban. Saboda haka, ana son mai da bikin baje kolin na wannan karo a matsayin damar karfafa fahimtar juna, da kara dankon zumunci, tare da kasashe abokai daban daban, da kare tsarin ciniki da ya shafi mabambantan bangarori masu fada-a-ji, da ingancin tsare-tsaren masana’antu da na samar da kayayyaki na duniya, ta yadda za a ingiza aikin raya tattalin arzikin duniya.

ADVERTISEMENT

A yau ne aka kaddamar da bikin baje kolin kayayyaki na yammacin Sin karo na 20 a birnin Chengdu na kasar Sin, inda gwamnatin lardin Sichuan na kasar Sin ke karbar bakuncin sa. Jigon taron shi ne “zurfafa gyare-gyare don kara karfi, fadada bude kofa don bunkasa ci gaba”. Taron zai shafe kwanaki 5 ana gudanar da shi, inda ya ja hankulan kamfanoni mahalarta fiye da 3,000 daga kasashe ko yankuna 62 da larduna 27 na kasar Sin.

Baje kolin na bana ya mayar da hankali ne kan inganta manufar hadin gwiwar cinikayya. A karon farko, ya sanya kasashe biyu da kuma larduna biyu su zama masu masaukin baki, wato kasashen Hungary da Laos, da kuma lardunan Zhejiang da Qinghai, kuma Hadaddiyar Daular Larabawa ta kasance abokiyar kawance ta musamman. Ta hakan za a zurfafa dankon zumunci tsakanin lardin Sichuan da kasashe da lardunan da suka gina shawarar “Ziri daya da hanya daya” tare.

LABARAI MASU NASABA

Sin Ce Ta Zo Ta Farko A Rahoton Yanayin Tsaron Jama’a Na Duniya

Sin Ta Ciri Tuta Game Da Rawar Gani Da Take Takawa A Fannin Warware Kalubalen Tsaro A Gabas Ta Tsakiya

Adadin “nau’i uku na manyan kamfanoni 500” da suka halarci bikin baje kolin a bana ya kai 114, wanda ya kai kashi 55.6 bisa dari. Daga cikin su, akwai kamfanoni 61 dake cikin manyan kamfanoni 500 na duniya, adadin da ya karu da kashi 74.3 bisa dari kan na baje kolin da ya gabata. (Bello Wang, Safiyah Ma)

Xi
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Ce Ta Zo Ta Farko A Rahoton Yanayin Tsaron Jama’a Na Duniya
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Da Amurka Na Gudanar Da Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Rage Harajin Ramuwar Gayya Wanda Darajarsa Ka Iya Kaiwa Dala Biliyan 30
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen
Xi
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje
  • Sulaiman
    Sin Ce Ta Zo Ta Farko A Rahoton Yanayin Tsaron Jama’a Na Duniya
  • Sulaiman
    Sin Ta Ciri Tuta Game Da Rawar Gani Da Take Takawa A Fannin Warware Kalubalen Tsaro A Gabas Ta Tsakiya
  • Sulaiman
    Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace

MASU ALAKA

Sin Ce Ta Zo Ta Farko A Rahoton Yanayin Tsaron Jama’a Na Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Ce Ta Zo Ta Farko A Rahoton Yanayin Tsaron Jama’a Na Duniya

September 10, 2026
Sin Ta Ciri Tuta Game Da Rawar Gani Da Take Takawa A Fannin Warware Kalubalen Tsaro A Gabas Ta Tsakiya
Daga Birnin Sin

Sin Ta Ciri Tuta Game Da Rawar Gani Da Take Takawa A Fannin Warware Kalubalen Tsaro A Gabas Ta Tsakiya

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Gudanar Da Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Rage Harajin Ramuwar Gayya Wanda Darajarsa Ka Iya Kaiwa Dala Biliyan 30
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Na Gudanar Da Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Rage Harajin Ramuwar Gayya Wanda Darajarsa Ka Iya Kaiwa Dala Biliyan 30

September 10, 2026
Next Post
Chelsea, Man City, Newcastle Sun Samu Gurbi A Gasar Zakarun Turai Ta Baɗi

Chelsea, Man City, Newcastle Sun Samu Gurbi A Gasar Zakarun Turai Ta Baɗi

LABARAI MASU NASABA

Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

September 10, 2026
Sin Ce Ta Zo Ta Farko A Rahoton Yanayin Tsaron Jama’a Na Duniya

Sin Ce Ta Zo Ta Farko A Rahoton Yanayin Tsaron Jama’a Na Duniya

September 10, 2026
Sin Ta Ciri Tuta Game Da Rawar Gani Da Take Takawa A Fannin Warware Kalubalen Tsaro A Gabas Ta Tsakiya

Sin Ta Ciri Tuta Game Da Rawar Gani Da Take Takawa A Fannin Warware Kalubalen Tsaro A Gabas Ta Tsakiya

September 10, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace

Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Gudanar Da Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Rage Harajin Ramuwar Gayya Wanda Darajarsa Ka Iya Kaiwa Dala Biliyan 30

Sin Da Amurka Na Gudanar Da Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Rage Harajin Ramuwar Gayya Wanda Darajarsa Ka Iya Kaiwa Dala Biliyan 30

September 10, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar da Shirin Ƙara Kuɗin Jarabawar WAEC da NECO

Gwamnatin Tarayya Za Ta Rika Bai Wa Ɗalibai 100MB Na Data Kyauta Kullum

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

September 10, 2026
Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

September 10, 2026
Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

September 10, 2026
Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.