• English
  • Business News
Wednesday, October 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Ya Tattauna Da Takwaransa Na Kasar Indonesia

by CMG Hausa
3 years ago
Xi

Yau ne, shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya gana da takwaransa na kasar Indonesia Joko Widodo da ke ziyara a nan birnin Beijing, fadar mulkin kasar Sin.

Xi ya yi nuni da cewa, a karkashin jagorancin hadin gwiwarmu, dangantakar dake tsakanin Sin da Indonesia ta bunkasa cikin ‘yan shekarun nan, inda ta nuna juriya da kuzari.

  • Kasar Sin Ta Yi Kira Da A Nace Kan Ra’ayin Hadin Gwiwa Na Hakika A Taron G20 A Indonesia

Bangarorin biyu sun karfafa amincewa da juna bisa manyan tsare-tsare da zurfafa hadin gwiwar siyasa, da tattalin arziki, da al’adu da na harkokin teku.

Haka kuma, kasashen suna nuna irin nauyin da ke bisa wuyansu, tare da samun nasarori masu gamsarwa wajen kiyaye zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin, da inganta nuna goyon baya da hadin gwiwa a duniya, da nuna kyakkyawan misali ga manyan kasashe masu tasowa, wajen neman karfi ta hanyar hadin kai da cin moriyar juna.

Shugaba Xi ya ce, ya kamata bangarorin biyu su zurfafa hadin gwiwa mai inganci game da shawarar “ziri daya da hanya daya” da samar da karin sakamako.

LABARAI MASU NASABA

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba

An Gudanar Da Taron Musamman Na Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa A Afrika Da Kudu

Xi ya yi nuni da cewa, sauye-sauyen da ake fuskanta a duniya, suna bulla ta hanyoyin da ba a taba ganin irinsu ba.

Don haka, ya kamata kasashen Sin da Indonesia, su yi aiki tare don nuna nauyin da ke bisa wuyansu a matsayinsu na manyan kasashe masu tasowa, da aiwatar da ra’ayin bangarori daban-daban na zahiri, da kiyaye bude kofa ga kasashen waje, da ba da hikimomi na kasashen dake gabashin duniya, da ba da gudummawar karfin Asiya wajen tafiyar da harkokin kasa da kasa.

A nasa jawabin kuwa, Joko Widodo ya bayyana cewa, kasashen Indonesia da Sin, abokan hulda ne bisa manyan tsare-tsare, kuma sun tsara muhimmin buri na gina al’umma mai makoma ta bai daya.

Hadin gwiwar da ke tsakanin kasashen biyu, ta cin moriyar juna da samun nasara tare ce, wanda ba wai kawai tana kawo alfanu ga al’ummomin kasashen biyu ba, har ma tana bayar da muhimmiyar gudummawa wajen tabbatar da zaman lafiya da ci gaba a shiyyar da ma duniya baki daya.

Ya kara da cewa, kasar Indonesia tana son yin aiki tare da kasar Sin, don ci gaba da zurfafa hadin gwiwa bisa manyan tsare-tsare a tsakanin kasashen biyu, da ba da babbar gudummawa ga zaman lafiya a yankin da ci gaban duk duniya.(Ibrahim)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba

October 28, 2025
An Gudanar Da Taron Musamman Na Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa A Afrika Da Kudu
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron Musamman Na Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa A Afrika Da Kudu

October 28, 2025
Masanan Kasar Sin Da Afirka Sun Hada Karfi Da Karfe Don Habaka Samun Wadatar Abinci Da Zamanantar Da Aikin Gona
Daga Birnin Sin

Masanan Kasar Sin Da Afirka Sun Hada Karfi Da Karfe Don Habaka Samun Wadatar Abinci Da Zamanantar Da Aikin Gona

October 28, 2025
Next Post
Majalisa Ta Musanta Shirin Tsige Kakakin Majalisar, Femi Gbajabiamila

Majalisa Ta Musanta Shirin Tsige Kakakin Majalisar, Femi Gbajabiamila

LABARAI MASU NASABA

An Kashe Ɗan Sanda Da Ɗan Hakimi A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Gombe

An Kashe Ɗan Sanda Da Ɗan Hakimi A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Gombe

October 29, 2025
Ribadu Ya Gargaɗi ‘Yan Siyasa Kan Tayar Da Hankali A Zaɓen Anambra

Ribadu Ya Gargaɗi ‘Yan Siyasa Kan Tayar Da Hankali A Zaɓen Anambra

October 29, 2025
ADC Ta Gargaɗi Gwamnatin Tarayya Kan Amfani da Zargin Juyin Mulki Wajen Yaƙar ‘Yan Adawa

Ba Matakan Tinubu Ne Suka Karyar Da Farashin Kayan Abinci Ba – ADC

October 29, 2025
‘Yan Ta’adda Sun Yi Barazanar Sanya Wa Majalisa Bam – Ɗan Majalisa

‘Yan Ta’adda Sun Yi Barazanar Sanya Wa Majalisa Bam – Ɗan Majalisa

October 29, 2025
Sanusi Ga ‘Yan Nijeriya: Ku Dora Wa Buhari Alhakin Matsatsin Tattalin Arziki Ba Tinubu Ba

Tsoron Boko Haram Ne Ya Sa Jonathan Ya Fasa Cire Tallafin Man Fetur – Sanusi II

October 29, 2025
Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba

October 28, 2025
JIBWIS Ta Miƙa Takardar Koke Ga Gwamnatin Kaduna Kan Zargin Wasu Malamai Da Yunƙurin Tada Husuma

JIBWIS Ta Miƙa Takardar Koke Ga Gwamnatin Kaduna Kan Zargin Wasu Malamai Da Yunƙurin Tada Husuma

October 28, 2025
An Gudanar Da Taron Musamman Na Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa A Afrika Da Kudu

An Gudanar Da Taron Musamman Na Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa A Afrika Da Kudu

October 28, 2025
Zamfara Ta Fara Sauyawa Zuwa Jihar Fasahar Zamani, In ji Gwamna Lawal

Zamfara Ta Fara Sauyawa Zuwa Jihar Fasahar Zamani, In ji Gwamna Lawal

October 28, 2025
Masanan Kasar Sin Da Afirka Sun Hada Karfi Da Karfe Don Habaka Samun Wadatar Abinci Da Zamanantar Da Aikin Gona

Masanan Kasar Sin Da Afirka Sun Hada Karfi Da Karfe Don Habaka Samun Wadatar Abinci Da Zamanantar Da Aikin Gona

October 28, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.