• English
  • Business News
Monday, July 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Ya Tattauna Da Takwaransa Na Kasar Indonesia

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Xi Ya Tattauna Da Takwaransa Na Kasar Indonesia
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yau ne, shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya gana da takwaransa na kasar Indonesia Joko Widodo da ke ziyara a nan birnin Beijing, fadar mulkin kasar Sin.

Xi ya yi nuni da cewa, a karkashin jagorancin hadin gwiwarmu, dangantakar dake tsakanin Sin da Indonesia ta bunkasa cikin ‘yan shekarun nan, inda ta nuna juriya da kuzari.

  • Kasar Sin Ta Yi Kira Da A Nace Kan Ra’ayin Hadin Gwiwa Na Hakika A Taron G20 A Indonesia

Bangarorin biyu sun karfafa amincewa da juna bisa manyan tsare-tsare da zurfafa hadin gwiwar siyasa, da tattalin arziki, da al’adu da na harkokin teku.

Haka kuma, kasashen suna nuna irin nauyin da ke bisa wuyansu, tare da samun nasarori masu gamsarwa wajen kiyaye zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin, da inganta nuna goyon baya da hadin gwiwa a duniya, da nuna kyakkyawan misali ga manyan kasashe masu tasowa, wajen neman karfi ta hanyar hadin kai da cin moriyar juna.

Shugaba Xi ya ce, ya kamata bangarorin biyu su zurfafa hadin gwiwa mai inganci game da shawarar “ziri daya da hanya daya” da samar da karin sakamako.

Labarai Masu Nasaba

Sin Da Amurka Na Kokarin Tabbatar Da Ci Gaban Da Aka Samu Na Yarjejeniyar London

Sin Na Maraba Da ’Yan Jaridar Duniya Da Su Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Harin Japan Da Na Tafarkin Murdiya 

Xi ya yi nuni da cewa, sauye-sauyen da ake fuskanta a duniya, suna bulla ta hanyoyin da ba a taba ganin irinsu ba.

Don haka, ya kamata kasashen Sin da Indonesia, su yi aiki tare don nuna nauyin da ke bisa wuyansu a matsayinsu na manyan kasashe masu tasowa, da aiwatar da ra’ayin bangarori daban-daban na zahiri, da kiyaye bude kofa ga kasashen waje, da ba da hikimomi na kasashen dake gabashin duniya, da ba da gudummawar karfin Asiya wajen tafiyar da harkokin kasa da kasa.

A nasa jawabin kuwa, Joko Widodo ya bayyana cewa, kasashen Indonesia da Sin, abokan hulda ne bisa manyan tsare-tsare, kuma sun tsara muhimmin buri na gina al’umma mai makoma ta bai daya.

Hadin gwiwar da ke tsakanin kasashen biyu, ta cin moriyar juna da samun nasara tare ce, wanda ba wai kawai tana kawo alfanu ga al’ummomin kasashen biyu ba, har ma tana bayar da muhimmiyar gudummawa wajen tabbatar da zaman lafiya da ci gaba a shiyyar da ma duniya baki daya.

Ya kara da cewa, kasar Indonesia tana son yin aiki tare da kasar Sin, don ci gaba da zurfafa hadin gwiwa bisa manyan tsare-tsare a tsakanin kasashen biyu, da ba da babbar gudummawa ga zaman lafiya a yankin da ci gaban duk duniya.(Ibrahim)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Kaduna Ta Ba Da Hutun Kwana 3 Don Jama’a Su Yi Rijistar Katin Zabe

Next Post

Majalisa Ta Musanta Shirin Tsige Kakakin Majalisar, Femi Gbajabiamila

Related

Sin Da Amurka Na Kokarin Tabbatar Da Ci Gaban Da Aka Samu Na Yarjejeniyar London
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Na Kokarin Tabbatar Da Ci Gaban Da Aka Samu Na Yarjejeniyar London

35 minutes ago
Sin Na Maraba Da ’Yan Jaridar Duniya Da Su Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Harin Japan Da Na Tafarkin Murdiya 
Daga Birnin Sin

Sin Na Maraba Da ’Yan Jaridar Duniya Da Su Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Harin Japan Da Na Tafarkin Murdiya 

2 hours ago
Cinikayyar Shige Da Fice Ta Sin Ta Karu Da Kaso 2.9 Bisa Dari A Watanni Shida Na Farkon Bana
Daga Birnin Sin

Cinikayyar Shige Da Fice Ta Sin Ta Karu Da Kaso 2.9 Bisa Dari A Watanni Shida Na Farkon Bana

3 hours ago
Kasar Sin Ta Nuna Alhinin Rasuwar Tsohon Shugaban Nijeriya Buhari
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Nuna Alhinin Rasuwar Tsohon Shugaban Nijeriya Buhari

4 hours ago
Za A Yi Taron Shugabannin Matasa Na Farko Na Dandalin Zaman Lafiya Da Tsaro Na Sin Da Afirka A Nanjing
Daga Birnin Sin

Za A Yi Taron Shugabannin Matasa Na Farko Na Dandalin Zaman Lafiya Da Tsaro Na Sin Da Afirka A Nanjing

5 hours ago
Afirka Ta Kudu Na Fatan Karfafa Alakar Cinikayya Tare Da Sin Ta Hanyar Halartar Baje Kolin CISCE
Daga Birnin Sin

Afirka Ta Kudu Na Fatan Karfafa Alakar Cinikayya Tare Da Sin Ta Hanyar Halartar Baje Kolin CISCE

1 day ago
Next Post
Majalisa Ta Musanta Shirin Tsige Kakakin Majalisar, Femi Gbajabiamila

Majalisa Ta Musanta Shirin Tsige Kakakin Majalisar, Femi Gbajabiamila

LABARAI MASU NASABA

Dangote Na Neman Izinin Gina Babbar Tashar Jiragen Ruwa Mafi Zurfi A Nijeriya

Dangote Na Neman Izinin Gina Babbar Tashar Jiragen Ruwa Mafi Zurfi A Nijeriya

July 14, 2025
Sin Da Amurka Na Kokarin Tabbatar Da Ci Gaban Da Aka Samu Na Yarjejeniyar London

Sin Da Amurka Na Kokarin Tabbatar Da Ci Gaban Da Aka Samu Na Yarjejeniyar London

July 14, 2025
Sarkin Maroko Ya Aike Da Ta’aziyya Ga Nijeriya Bisa Rasuwar Buhari

Sarkin Maroko Ya Aike Da Ta’aziyya Ga Nijeriya Bisa Rasuwar Buhari

July 14, 2025
Sin Na Maraba Da ’Yan Jaridar Duniya Da Su Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Harin Japan Da Na Tafarkin Murdiya 

Sin Na Maraba Da ’Yan Jaridar Duniya Da Su Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Harin Japan Da Na Tafarkin Murdiya 

July 14, 2025
Osimhen Na Dab Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

Osimhen Na Dab Da Komawa Galatasaray Na Dindindin

July 14, 2025
Gwamnan Zamfara Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Muhammadu Buhari

Gwamnan Zamfara Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Muhammadu Buhari

July 14, 2025
Za A Iya Yarda Da Buhari Kan Kowace Irin Amana A Duniya — Abdulsalami

Za A Iya Yarda Da Buhari Kan Kowace Irin Amana A Duniya — Abdulsalami

July 14, 2025
Cinikayyar Shige Da Fice Ta Sin Ta Karu Da Kaso 2.9 Bisa Dari A Watanni Shida Na Farkon Bana

Cinikayyar Shige Da Fice Ta Sin Ta Karu Da Kaso 2.9 Bisa Dari A Watanni Shida Na Farkon Bana

July 14, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 1,111, Sun Yi Garkuwa Da 276 A Nijeriya Cikin Watan Yuni

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 1,111, Sun Yi Garkuwa Da 276 A Nijeriya Cikin Watan Yuni

July 14, 2025
Kasar Sin Ta Nuna Alhinin Rasuwar Tsohon Shugaban Nijeriya Buhari

Kasar Sin Ta Nuna Alhinin Rasuwar Tsohon Shugaban Nijeriya Buhari

July 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.