• English
  • Business News
Wednesday, November 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Ya Yi Tsokaci Kan Hargitsin Palastinu Da Isra’ila Da Rikicin Ukraine

by CGTN Hausa
2 years ago
Xi

LABARAI MASU NASABA

Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

Da yammacin ranar 6 ga wannan wata, agogon Faransa, shugaban kasar Sin Xi Jinping da takwaransa na Faransa Emmanuel Macron sun yi ganawa da menama labarai bayan kammala tattaunawarsu, inda Xi ya bayyana matsayin kasar Sin kan hargitsin dake tsakanin Palastinu da Isra’ila da kuma rikicin Ukraine.

Shugaba Xi ya yi nuni da cewa, yanzu duniyarmu tana fuskantar targarda, kasar Sin a shirye take ta gabatar da shawarar tsagaita bude wuta tare da bangaren Faransa a yayin gasar wasannin Olympics da za a gudana a birnin Paris, fadar mulkin kasar Faransa.
Game da hargitsin Palastinu da Isra’ila, Xi ya bayyana cewa, kasar Sin tana fatan a tsagaita bude wuta a zirin Gaza, kuma tana goyon bayan Palastinu da ta shiga MDD. Kana tana fatan za a maido da hakkin al’ummar Palastinu, da sake aiwatar da “shirin kafa kasashe biyu”, ta yadda za a tabbatar da zaman lafiya a yankin Gabas ta Tsakiya.

Game da rikicin Ukraine, Xi ya jaddada cewa, duk da cewa kasar Sin kasa ce da ba ta tayar da rikici, amma ta dade tana yin kokari domin shimfida zaman lafiya. A sa’i daya kuma, kasar Sin tana adawa da duk wanda ke shafawa saura bakin fenti bisa fakewa da rikicin. Kuma ta yi kira ga bangarori daban daban da su sake yin tattaunawa domin kara fahimtar juna. Haka kuma tana fatan za a kira taron tattaunawa kan zaman lafiya tsakanin kasa da kasa da zai samu amincewa daga bangarorin Rasha da Ukraine. Hakazalika, kasar Sin tana goyon bayan a kafa tsarin tsaron nahiyar Turai mai dorewa.

  • An Gudanar Da Bikin Tattaunawa A Tsakanin Matasan Sin Da Faransa

Ban da haka, Xi ya yi tsokaci kan huldar dake tsakanin kasarsa da kasar Faransa, inda ya yi nuni da cewa, ya dace sassan biyu su yi kokari domin kara karfafa huldarsu bisa manyan tsare-tsare, da kara karfafa hadin gwiwa dake tsakaninsu, da kara hanzartar cudanyar al’adu da juna, da kuma kara habaka hadin gwiwa tsakanin dukkan kasashen duniya. (Mai fassara: Jamila)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya
Daga Birnin Sin

Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

November 5, 2025
An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou
Daga Birnin Sin

An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

November 5, 2025
Firaministan Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Bikin Bude CIIE 
Daga Birnin Sin

Firaministan Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Bikin Bude CIIE 

November 5, 2025
Next Post
Xi Ya Halarci Liyafar Maraba Da Shugaban Faransa Ya Shirya

Xi Ya Halarci Liyafar Maraba Da Shugaban Faransa Ya Shirya

LABARAI MASU NASABA

Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

Dantsoho Ya Nemi Hadin Kan Kasashen Afrika Wajen Bunkasa Tashoshin Jiragen Ruwa

November 5, 2025
Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

Nazarin Cgtn: Kasashe Masu Tasowa Sun Yi Kira Da A Inganta Tsarin Tafiyar Da Harkokin Duniya

November 5, 2025
Gwamna Yusuf

Malam Triump: Ƙungiyoyin Ɗariƙun Sufaye Sun Maka Gwamnan Kano A Kotu

November 5, 2025
An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou

November 5, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisa Ta Nuna Damuwa Kan Rahoton Yiwuwar Asarar Dala Biliyan 300 A Badaƙalar Ɗanyen Mai

November 5, 2025
Firaministan Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Bikin Bude CIIE 

Firaministan Kasar Sin Ya Gabatar Da Jawabi A Bikin Bude CIIE 

November 5, 2025
Majalisar Kano Na Shirin Zartar Da Dokar Gwajin Kwayoyin Jini, Kanjamau Da Cutar Hanta Kafin Aure

Majalisar Kano Na Tattauna Batun Fara Amfani Da Harshen Hausa A Wurin Koyarwa A Makarantu 

November 5, 2025
Sin Za Ta Gyara Matakan Haraji Kan Kayayyakin Da Ake Shigowa Da Su Daga Amurka

Sin Za Ta Gyara Matakan Haraji Kan Kayayyakin Da Ake Shigowa Da Su Daga Amurka

November 5, 2025
Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya Bai Yadda Da Tauye Haƙƙin Addini Ba – Minista

Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya Bai Yadda Da Tauye Haƙƙin Addini Ba – Minista

November 5, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

Majalisar Dattawa Ta Amince da Naira Tiriliyan 1.1 Don Biyan Bashin ‘Yan Kwangila – Akpabio

November 5, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.