• Leadership Hausa
Thursday, March 23, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dan Wakilin LEADERSHIP Hausa Ya Yi Batan Dabo Lokacin Hutun Sallah

by lawal Umar Tilde
8 months ago
in Zamantakewa
0
Dan Wakilin LEADERSHIP Hausa Ya Yi Batan Dabo Lokacin Hutun Sallah
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Rashin Dacewar Koya Wa ‘Ya’ya Taya Uwa Kishi

Tsokaci Kan Dukan Da Wasu Maza Ke Wa Matansu

Daya daga cikin ‘ya’yan wakilin LEADERSHIP Hausa na Jihar Filato, Lawal Umar Tilde mai suna Usman Lawal ya yi batan dabo, inda aka nemi shi ko kasa ko sama amma ba a same shi ba.

Usman Lawal wanda dalibi ne a Makarantar kwana ta gwamnati ta ‘Senior Secondary School Toro’, da ake kira T C.Toro, a Jihar Bauchi ya bar gidan mahaifansa ne da ke Unguwar Kawohi kusa da Asibitin Usmaniyya, a garin Tilden Fulani ranar Jumma’ar makon da ya gabata, jim kadan bayan dawowarsa gida daga hutun babbar Sallah da makarantarsu ta bayar.

Usman dan shekara 16 da haihuwa sau da yawa yana fada wa kannensa cewa zai je ya yi hutun Babbar Sallah a gidan abokinsa a garin Bauchi. Ya bar gida da misalin karfe daya da mintin ashirin na rana yana amsa waya.
Mahaifin Usman, yana rokon duk wanda Allah ya sa ya gan shi ya kai ma ‘yansanda ko shugabannin addini rahoton hakan, bugu da kari kuma ya bar gida yana cikin saye da kayan makarantarsu.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ya Kamata A Kafa Kotun Hukunta Masu Cin Hanci Da Rashawa Ta Duniya – Buhari

Next Post

Yadda Wata ’Yar Kabilar Uygur Ke Nuna Kyan Garinta Na Xinjiang Ta Hanyar Raye-rayen Gargajiya

Related

Rashin Dacewar Koya Wa ‘Ya’ya Taya Uwa Kishi
Zamantakewa

Rashin Dacewar Koya Wa ‘Ya’ya Taya Uwa Kishi

2 months ago
Tsokaci Kan Dukan Da Wasu Maza Ke Wa Matansu
Taskira

Tsokaci Kan Dukan Da Wasu Maza Ke Wa Matansu

2 months ago
Matsalar Da Mata Ke Ciki Ta Sa Na Rungumi Rubuce-rubuce -Hajiya Hafsat Barau
Zamantakewa

Matsalar Da Mata Ke Ciki Ta Sa Na Rungumi Rubuce-rubuce -Hajiya Hafsat Barau

2 months ago
Ya Uwargida Za Ta Yi Mu’amula Da Uwar Mijin Da Zama Ya Hada Su?
Zamantakewa

Ya Uwargida Za Ta Yi Mu’amula Da Uwar Mijin Da Zama Ya Hada Su?

2 months ago
Zamantakewa

Illolin Ta’ammuli Da Miyagun Kwayoyi Tamkar Makaman Kare Dangi Ne

3 months ago
Maza Ne Ke Da Laifin Yawaitar Mace-macen Aure A Arewacin Nijeriya —Fatima Lawal
Zamantakewa

Maza Ne Ke Da Laifin Yawaitar Mace-macen Aure A Arewacin Nijeriya —Fatima Lawal

3 months ago
Next Post
Uygur

Yadda Wata ’Yar Kabilar Uygur Ke Nuna Kyan Garinta Na Xinjiang Ta Hanyar Raye-rayen Gargajiya

LABARAI MASU NASABA

Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

Matawalle Ya Karbi Faduwa, Ya Yi Fatan Alheri Ga Sabon Gwamnan Zamfara

March 23, 2023
Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

Siyasantar Da Batun Gano Asalin COVID-19 Dabara Ce Ta Boye Gaskiya

March 23, 2023
Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

Jirgin Saman Nijeriya Zai Fara Aiki Kafin Ranar 29 Ga Mayu

March 23, 2023
Ina So A Ko’ina A Ji Hikima Da Fasaharmu – Yusuf King

Ina So A Ko’ina A Ji Hikima Da Fasaharmu – Yusuf King

March 23, 2023
Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

Hadin Gwiwar Sin Da Rasha Na Da Muhimmanci Sosai Ga Duniya

March 23, 2023
Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumin Gobe A Wasu Birane

March 23, 2023
Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

Gyare-gyare Su Kan Faru Ne Bisa Sauyawar Tunanin Mutum

March 23, 2023
NLC Za Ta Shiga Yajin Aiki Saboda Karancin Kudi A Nijeriya

NLC Za Ta Shiga Yajin Aiki Saboda Karancin Kudi A Nijeriya

March 23, 2023
FEC Ta Amince Da Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Wajen Gina Barikin Jami’an NDLEA

FEC Ta Amince Da Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Wajen Gina Barikin Jami’an NDLEA

March 23, 2023
Mata Magoya Bayan PDP Na Zanga-Zangar Watsi Da Sakamakon Zaben Gwamnan Kaduna

Mata Magoya Bayan PDP Na Zanga-Zangar Watsi Da Sakamakon Zaben Gwamnan Kaduna

March 23, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.