• Leadership Hausa
Sunday, August 14, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai

Ya Kamata Buhari Ya Gaggauta Kawo Karshen Yajin Aikin ASUU – Femi Falana

by Sadiq Usman
1 month ago
in Labarai
0
Ya Kamata Buhari Ya Gaggauta Kawo Karshen Yajin Aikin ASUU – Femi Falana
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babban lauya kuma mai rajin kare hakkin dan-Adam Femi Falana ya bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya mika kwarya-kwaryan kasafin kudi na Naira biliyan 200 da ake bukata na raya jami’o’in Nijeriya don kawo karshen yajin aikin ASUU.

Falana, na ganin wannan zai taimaka gaya wajen kawo karshen yajin aikin malaman jami’o’in, abin da ya tsayar da harkokinsu tun watan Fabrairu.

  • 2023: APC Ta Yi Babban Kuskuren Hada Musulmi 2 Takara – Babachir
  • Muna Kokarin Shawo Kan Wahalhalun Da Jama’a Ke Ciki – Buhari

Babban lauyan ya ce maganar da gwamnati ta yi cewa ba ta da kudin da kungiyar malaman jami’o’in kasar, ASUU ta bukata, ba magana ba ce, inda ya yi nuni da yadda gwamnatin ta shawo kan matsaloli irin na tallafin man fetur da kuma na bunkasa harkokin noma.

ASUU ta fara yajin aikin gargadi na mako hudu daga ranar 14 ga watan Fabrairu.

A ranar 14 ga watan Maris ta tsawaita shi da wata biyu domin gwamnati ta biya mata bukatunta, abin da bai samu ba.

Labarai Masu Nasaba

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

Haka kuma ta kara zarcewa da mako 12, kamar yadda ta sanar ranar 9 ga watan Mayu.

Tun daga wannan lokaci kungiyar take yajin aiki, inda ta lashi takobin ci gaba da yi har sai gwamnati ta biya mata dukkanin bukatunta.

Bukatun da suka hada da, kyautata yanayin aikinsu da raya jami’o’in gwamnati da ba su ‘yancin cin gashin-kai da sauransu.

Wata babbar matsala daga cikin bukatun ita ce ta bayar da kudin farfado da jami’o’in wadanda suka kai kusan Naira biliyan dubu 1.1

Kudin da gwamnatin ta ce ba ta da shi tana mai nuni da faduwar farashin mai a lokacin wannan mulkin na shugaba Buhari.

Wata matsalar kuma ita ce ta amfani da tsari na musamman na biyan albashin malaman jami’o’in (IPPIS), wanda malaman suke da ja a kansa.

Tags: ASUUBuhariFemi FalanaYajin Aiki
ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: APC Ta Yi Babban Kuskuren Hada Musulmi 2 Takara – Babachir

Next Post

‘Yan Sanda Sun Cafke Fursunan Da Ya Tsere Daga Gidan Yarin Kuje A Ogun

Related

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya
Labarai

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

6 hours ago
EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara
Labarai

EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

7 hours ago
Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho
Labarai

Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho

7 hours ago
Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a
Labarai

Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a

8 hours ago
Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2
Manyan Labarai

Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2

9 hours ago
Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri
Labarai

Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri

9 hours ago
Next Post
‘Yan Sanda Sun Cafke Fursunan Da Ya Tsere Daga Gidan Yarin Kuje A Ogun

'Yan Sanda Sun Cafke Fursunan Da Ya Tsere Daga Gidan Yarin Kuje A Ogun

LABARAI MASU NASABA

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

An Bukaci Al’umma Su Ci Gaba Da Gudanar Da Addu’o’in Neman Zaman Lafiya

August 13, 2022
EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

EFCC Ta Cafke Malaman Addini 2 Da Wasu 5 Kan Zargin Damfara A Yanar Gizo A Kwara

August 13, 2022
Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho

Fiye Da Miliyan 326 Muka Biya Ma’aikata Da Suka Yi Ritaya A Shekarar Bara -Hukumar Fansho

August 13, 2022
Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a

Ganduje Ya Nada Shugabannin Gudanarwa Da Mambobin Hukumar Shari’a

August 13, 2022
Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

August 13, 2022
Jakadan Kasar Sin Dake Nijar Ya Gana Da Tsohon Shugaban kasar

Jakadan Kasar Sin Dake Nijar Ya Gana Da Tsohon Shugaban kasar

August 13, 2022
Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2

Damfarar Miliyan 66: Kotu Ta Daure Maman Boko Haram Da Wasu Mutum 2

August 13, 2022
Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

August 13, 2022
Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri

Gwamnatin Kano Ta Bayar Da Gudunmawar Naira Biliyan 2.5 Don Kammala Aikin Tashar Tsandauri

August 13, 2022
Fasa Aure Bayan Sa Rana: Laifin Iyaye Ne, Saurayi Ko Budurwa?

Fasa Aure Bayan Sa Rana: Laifin Iyaye Ne, Saurayi Ko Budurwa?

August 13, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.