• English
  • Business News
Friday, August 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ya Kamata Kasar Philippines Ta Fahimci Ainihin Dalilin Da Ya Sa Amurka Ta Ba Ta Tallafin Kudin Tsaro

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Ya Kamata Kasar Philippines Ta Fahimci Ainihin Dalilin Da Ya Sa Amurka Ta Ba Ta Tallafin Kudin Tsaro
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A karshen watan Yulin bana, an yi sabon zagayen shawarwarin “2+2”, wato shawarwarin ministocin harkokin waje, da na ministocin tsaron gida, tsakanin kasashen Philippines da Amurka, al’amarin da ya kasance karo na farko tun shekara ta 2013, da Philippines ta gudanar da shawarwarin nan. Kafin wannan, kasar Sin da kasar Philippines sun cimma ra’ayi daya na wucin-gadi domin shawo kan halin karamin tsibirin Ren’ai Jiao, abun ya kawo kwanciyar hankali na wani kankanin lokaci ga rikicin tekun kudancin kasar Sin. 

 

Amma ga ita Amurka, ko kadan ba ta son ganin zaman lafiya da kwanciyar hankali da aka samu a tekun kudancin kasar Sin. Alal misali, a wajen sanarwar da Philippines da Amurka suka bayar cikin hadin-gwiwa a wannan karo, Amurka ta jaddada alkawarin da ta yi wa Philippines a fannin tsaro. Kana, bayan shawarwarin, sakataren harkokin wajen Amurka, Antony Blinken ya sanar da cewa, kasarsa za ta baiwa Philippines tallafin dala miliyan 500, don taimaka mata inganta kwarewar tsaron gida.

  • Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Zambiya
  • Sin Ta Kashe Yuan Biliyan 300 A Aikin Gina Tituna A Xizang A Tsakanin Shekarar 1953-2023

Shaidu sun tabbatar da cewa, Amurka ce dalili mafi girma, da zai iya haifar da abubuwan rashin sanin tabbas ga manufofin Philippines kan kasar Sin, da wadanda suka shafi tekun kudancin kasar Sin.

 

Labarai Masu Nasaba

Sin Ta Gabatar Da Korafi Da Babbar Murya Dangane Da Kalaman Jagoran Philippines 

Xi Ya Bukaci A Yi Dukkan Mai Yiwuwa Wajen Gudanar Da Ayyukan Bincike Da Ceto Bayan Aukuwar Ambaliya A Lardin Gansu

Ya kamata wasu ’yan siyasar Philippines su gane cewa, alkawarin da Amurka ta yiwa kasar su a bangaren tsaro, ba zai haifar da da mai ido ba, kana, ainihin makasudin kulla kawance tsakanin Amurka da Philippines, shi ne taimakwa Amurkar nuna babakere a duniya. Philippines ba ta Amurka ce ba, ta Asiya ce. Don haka, dole ta yi taka-tsantsan da kara yin tunani mai kyau game da kyautar da Amurka ta ba ta, kuma ya kamata ta maida hankali kan yankin da take ciki, da kulla zumunta da kasashe makwabtanta, a yayin da take tsara manufofin diflomasiyyarta. (Murtala Zhang)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Zanga-zanga: Gwamna Uba Sani Ya Musanta Sanya Dokar Hana Fita A Kaduna

Next Post

Kamfanin Kasar Sin Ya Mika Manyan Kayan Aiki Don Taimakawa Aikin Inganta Hanyoyin Kasar Ghana

Related

Sin Ta Gabatar Da Korafi Da Babbar Murya Dangane Da Kalaman Jagoran Philippines 
Daga Birnin Sin

Sin Ta Gabatar Da Korafi Da Babbar Murya Dangane Da Kalaman Jagoran Philippines 

58 minutes ago
Xi Ya Bukaci A Yi Dukkan Mai Yiwuwa Wajen Gudanar Da Ayyukan Bincike Da Ceto Bayan Aukuwar Ambaliya A Lardin Gansu
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bukaci A Yi Dukkan Mai Yiwuwa Wajen Gudanar Da Ayyukan Bincike Da Ceto Bayan Aukuwar Ambaliya A Lardin Gansu

2 hours ago
Tallafin Kammala Makarantun Share Fagen Shiga Firamare Na Gwamnatin Kasar Sin Zai Amfani Mutane Kimanin Miliyan 12
Daga Birnin Sin

Tallafin Kammala Makarantun Share Fagen Shiga Firamare Na Gwamnatin Kasar Sin Zai Amfani Mutane Kimanin Miliyan 12

22 hours ago
Cinikayyar Kayayyaki a Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.5 Cikin 100 Cikin Watanni 7 Na Farkon Shekarar Nan
Daga Birnin Sin

Cinikayyar Kayayyaki a Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.5 Cikin 100 Cikin Watanni 7 Na Farkon Shekarar Nan

23 hours ago
Amurka Ta Fara Girbar Sakamakon Kare-Karen Haraji
Daga Birnin Sin

Amurka Ta Fara Girbar Sakamakon Kare-Karen Haraji

24 hours ago
Nazarin CGTN: Alummar Duniya Na Adawa Da Fadada Mamaya A Gaza
Daga Birnin Sin

Nazarin CGTN: Alummar Duniya Na Adawa Da Fadada Mamaya A Gaza

1 day ago
Next Post
Kamfanin Kasar Sin Ya Mika Manyan Kayan Aiki Don Taimakawa Aikin Inganta Hanyoyin Kasar Ghana

Kamfanin Kasar Sin Ya Mika Manyan Kayan Aiki Don Taimakawa Aikin Inganta Hanyoyin Kasar Ghana

LABARAI MASU NASABA

Bango Ya Kashe Mutum 6, Ya Raunata Wasu A Katsina

Bango Ya Kashe Mutum 6, Ya Raunata Wasu A Katsina

August 8, 2025
‘Yansanda Sun Kama Barayi 15, Sun Kwato Motocin Sata 20 A Kano

‘Yansanda Sun Kama Mutane 302, Sun Ceto Mutum 50 Da Aka Sace A Katsina

August 8, 2025
Sin Ta Gabatar Da Korafi Da Babbar Murya Dangane Da Kalaman Jagoran Philippines 

Sin Ta Gabatar Da Korafi Da Babbar Murya Dangane Da Kalaman Jagoran Philippines 

August 8, 2025
Sai Ƴan Siyasa Sun Haɗa Kansu Sannan Za Su Iya Tunkarar APC A 2027 – Lukman

Sai Ƴan Siyasa Sun Haɗa Kansu Sannan Za Su Iya Tunkarar APC A 2027 – Lukman

August 8, 2025
Xi Ya Bukaci A Yi Dukkan Mai Yiwuwa Wajen Gudanar Da Ayyukan Bincike Da Ceto Bayan Aukuwar Ambaliya A Lardin Gansu

Xi Ya Bukaci A Yi Dukkan Mai Yiwuwa Wajen Gudanar Da Ayyukan Bincike Da Ceto Bayan Aukuwar Ambaliya A Lardin Gansu

August 8, 2025
Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta, Sun Kashe Ƴan Ta’adda A Borno

Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta, Sun Kashe Ƴan Ta’adda A Borno

August 8, 2025
UEFA Ta Ci Tarar Lamine Yamal Da Lewandowski Kan Karya Dokar Shan Ƙwayar Ƙara Kuzari

UEFA Ta Ci Tarar Lamine Yamal Da Lewandowski Kan Karya Dokar Shan Ƙwayar Ƙara Kuzari

August 8, 2025
Mu Tuna Da Jinin Da Aka Zubar Don Kiyaye Hasken Da Muke Da Shi Yanzu

Mu Tuna Da Jinin Da Aka Zubar Don Kiyaye Hasken Da Muke Da Shi Yanzu

August 8, 2025
Ba Gaskiya Ba Ne Rahoton Da Ke Cewa An Yi Sulhu Da Bello Turji – Guyawa Isa

Ba Gaskiya Ba Ne Rahoton Da Ke Cewa An Yi Sulhu Da Bello Turji – Guyawa Isa

August 8, 2025
Tashin Gurneti Ya Hallaka Yara Uku A Borno

Tashin Gurneti Ya Hallaka Yara Uku A Borno

August 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.