• English
  • Business News
Monday, November 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ya Kamata Kasar Philippines Ta Fahimci Ainihin Dalilin Da Ya Sa Amurka Ta Ba Ta Tallafin Kudin Tsaro

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
Philippines

A karshen watan Yulin bana, an yi sabon zagayen shawarwarin “2+2”, wato shawarwarin ministocin harkokin waje, da na ministocin tsaron gida, tsakanin kasashen Philippines da Amurka, al’amarin da ya kasance karo na farko tun shekara ta 2013, da Philippines ta gudanar da shawarwarin nan. Kafin wannan, kasar Sin da kasar Philippines sun cimma ra’ayi daya na wucin-gadi domin shawo kan halin karamin tsibirin Ren’ai Jiao, abun ya kawo kwanciyar hankali na wani kankanin lokaci ga rikicin tekun kudancin kasar Sin. 

 

Amma ga ita Amurka, ko kadan ba ta son ganin zaman lafiya da kwanciyar hankali da aka samu a tekun kudancin kasar Sin. Alal misali, a wajen sanarwar da Philippines da Amurka suka bayar cikin hadin-gwiwa a wannan karo, Amurka ta jaddada alkawarin da ta yi wa Philippines a fannin tsaro. Kana, bayan shawarwarin, sakataren harkokin wajen Amurka, Antony Blinken ya sanar da cewa, kasarsa za ta baiwa Philippines tallafin dala miliyan 500, don taimaka mata inganta kwarewar tsaron gida.

  • Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Zambiya
  • Sin Ta Kashe Yuan Biliyan 300 A Aikin Gina Tituna A Xizang A Tsakanin Shekarar 1953-2023

Shaidu sun tabbatar da cewa, Amurka ce dalili mafi girma, da zai iya haifar da abubuwan rashin sanin tabbas ga manufofin Philippines kan kasar Sin, da wadanda suka shafi tekun kudancin kasar Sin.

 

LABARAI MASU NASABA

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

Ya kamata wasu ’yan siyasar Philippines su gane cewa, alkawarin da Amurka ta yiwa kasar su a bangaren tsaro, ba zai haifar da da mai ido ba, kana, ainihin makasudin kulla kawance tsakanin Amurka da Philippines, shi ne taimakwa Amurkar nuna babakere a duniya. Philippines ba ta Amurka ce ba, ta Asiya ce. Don haka, dole ta yi taka-tsantsan da kara yin tunani mai kyau game da kyautar da Amurka ta ba ta, kuma ya kamata ta maida hankali kan yankin da take ciki, da kulla zumunta da kasashe makwabtanta, a yayin da take tsara manufofin diflomasiyyarta. (Murtala Zhang)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau
Daga Birnin Sin

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

November 3, 2025
Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai
Daga Birnin Sin

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

November 3, 2025
Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka
Daga Birnin Sin

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

November 3, 2025
Next Post
Kamfanin Kasar Sin Ya Mika Manyan Kayan Aiki Don Taimakawa Aikin Inganta Hanyoyin Kasar Ghana

Kamfanin Kasar Sin Ya Mika Manyan Kayan Aiki Don Taimakawa Aikin Inganta Hanyoyin Kasar Ghana

LABARAI MASU NASABA

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

An Bude Taron Kasuwanci Na Duniya Na 18 A Macau

November 3, 2025
“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

“Ƴan Adawa Sun Wuce Gona da Iri — Wike Ya Soki Masu Goyon Bayan  Trump

November 3, 2025
Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

Shugabannin Wasu Kasashe Za Su Halarci Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas A Birnin Shanghai

November 3, 2025
Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

November 3, 2025
Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

November 3, 2025
Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

November 3, 2025
Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

November 3, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

November 3, 2025
Kwamishinan Ƴansanda Na Kano Ya Karrama Sabbin Jami’an Da Aka Ƙara Wa Matsayi

Kwamishinan Ƴansanda Na Kano Ya Karrama Sabbin Jami’an Da Aka Ƙara Wa Matsayi

November 3, 2025
Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 19, Sun Ƙwato Makamai A Kano

Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 19, Sun Ƙwato Makamai A Kano

November 3, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.