• English
  • Business News
Sunday, November 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Aka Kaddamar Da Kungiyar Tafiyar Matasa A Abuja

by Sulaiman and Rabi'u Ali Indabawa
1 year ago
Abuja

A ranar Asabar din da ta gabata ce, aka yi bikin kaddamar da kungiyar tafiyar matasa ta kasa reshen Babban Birnin Tarayya Abuja, taron da ya samu halartar wasu daga cikin jiga-jigan kungiyar daga wasu sassa na jihohin Arewa.

 

Da yake gabatar da jawabi, shugaban kungiyar reshen Abuja Malam Ibrahim Muhammed Garki, ya gode wa Allah bisa ga basu damar kaddamar kungiyar cikin salama, ya kuma nuna jin dadinsa da ya zama shi ne farkon shigaban kungiyar, domin a cewarsa Abuja ta fita daba da kowacce jiha a Nijeriya a matsayinta na Babbar Birin Tarayya.

  • Albashi: Shugabannin Kungiyoyin Kwadago Na Gana Wa Da Tinubu A Abuja
  • Lokaci Ya Yi Da Nijeriya Za Rika Fitar Da Manja Kasashen Waje – Kungiyar Dalibai

“Mun zavo matasa ne daga kowace shiyya ta nan buja domin haskawa duniya cewa a shirye muke akan wannan tafiya ta matsa, kuma Allah da ikonsa mun gaya musu kuma sun karba hannu biyu. Abu na farko dai hadin kai muke bukata daga matasannan, idan muka samu hadin kai to duk abin da muka a gaba za mu samu nasararsa. Abu na biyu mu wayar dasu su sani cewa, bangar siyasa ba ita ribar ba, mun yi a baya mun ga babu riba, sannan akwai abubuwa da dama da aka bar matsa a baya saboda mun cire hannunmu a harkar siyasa, abubuwa ba sa tafiya yadda ya kamata, mun koma shaye-shaye da abubuwa marasa kyau. Yana daga cikin abubuwan da mu son ganin kawo karshensu ga matasa,”in ji shi.

 

LABARAI MASU NASABA

Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba

Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba

Ya kara da cewa ya kamata shugabanninmu su sani cewa mulki a yanzu sai da matasa, amma matasan nan da su ake amfani wajen satar mutane domin karbar kudin fansa, to wannan tafiya na burin ganin ta kawo kashen duk irin wadannan abubuwa.

 

Shima a na sa jawabin Shugaban Tafiyar Matasa Reshen Jihar Kano, kuma mai ba da shawara ta fuskra shari’a Nura Shehu Ido Dodon Voye, cewa ya yi, wannan tafiya ta kunshi abubuwa da suke damunmu kuma suke damun al’ummarmu musamman Arewa, inda aka bar mu a baya da abubuwa da dama, waxanda suka hana mu cimma burika da dama. Misalin rashin tsaro, rashin aikin yi da karancin ilimi, waxannan na daga cikin abubuwan da wannan Tafiya ta Matasa ke kokarin ganin ta ya kawo karshensu ta hanyar wayar da kan matasa da iznin Allah.

 

Taron ya samu halartar Abba Halliru Ashura, Shugaban Matasa na kasa, sai Jidda Sa’id Abubakar, Shugabar Kula da walwalara jama’a ta Kasa da Gudanarwa, , Nura Shehu Ido Dodon Boye, Chairman Tafiyar Matasa Reshen Jihar Kano kuma Mai Ba Da Shawara Na Kan Shari’a Na Kasa 02, Yunusa Adamu Sokoto Sakataren Tsare-tsare reshen Sokoto.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba
Manyan Labarai

Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba

November 2, 2025
Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba
Manyan Labarai

Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba

November 2, 2025
Yadda Za Ku Hada Fab Biskit
Labarai

Yadda Za Ku Hada Fab Biskit

November 2, 2025
Next Post
An Kaddamar Da Harkar Sada Zumunta A Tsakanin Yaran Sin Da Na Afirka

An Kaddamar Da Harkar Sada Zumunta A Tsakanin Yaran Sin Da Na Afirka

LABARAI MASU NASABA

Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba

Gumi Ya Nemi Nijeriya Ta Katse Hulɗa Da Amurka Idan Trump Bai Janye Barazanar Sa Ba

November 2, 2025
Shugaba Xi Ya Mika Sakon Taya Murnar Bude Babban Gidan Tarihi Na Kasar Masar

Shugaba Xi Ya Mika Sakon Taya Murnar Bude Babban Gidan Tarihi Na Kasar Masar

November 2, 2025
Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba

Ƙasashen Da Ba Su Yanke Hukuncin Kisa A Duniya Ba

November 2, 2025
Ziyarar Shugaba Xi A Koriya Ta Kudu Ta Bude Babin Yaukaka Hadin Gwiwar Yankin Asiya Da Fasifik

Ziyarar Shugaba Xi A Koriya Ta Kudu Ta Bude Babin Yaukaka Hadin Gwiwar Yankin Asiya Da Fasifik

November 2, 2025
Yadda Za Ku Hada Fab Biskit

Yadda Za Ku Hada Fab Biskit

November 2, 2025
Kano Pillars Ta Koma Matsayi Na 20 Bayan Shan Kashi A Hannun Enyimba

Kano Pillars Ta Koma Matsayi Na 20 Bayan Shan Kashi A Hannun Enyimba

November 2, 2025
Wolves Ta Kori Da Kocinta Vitor Pereira Sakamakon Rashin Nasara

Wolves Ta Kori Da Kocinta Vitor Pereira Sakamakon Rashin Nasara

November 2, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

2027: Yadda Gwamnoni Suka Yi Fatali Da Mataimakansu Wajen Zaɓo Waɗanda Za Su Gaje Su

November 2, 2025
Gidauniyar IRM Da KADCHMA Ta Ƙaddamar Da Inshorar Lafiya Kyauta Ga Mutane 200 A Kaduna

Gidauniyar IRM Da KADCHMA Ta Ƙaddamar Da Inshorar Lafiya Kyauta Ga Mutane 200 A Kaduna

November 2, 2025
Taron APEC Na 2026 Da Za A Shirya A Kasar Sin Zai Bude Sabon Babin Na Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

Taron APEC Na 2026 Da Za A Shirya A Kasar Sin Zai Bude Sabon Babin Na Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

November 2, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.