ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Aka Kaddamar Da Kungiyar Tafiyar Matasa A Abuja

by Sulaiman and Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
Abuja

A ranar Asabar din da ta gabata ce, aka yi bikin kaddamar da kungiyar tafiyar matasa ta kasa reshen Babban Birnin Tarayya Abuja, taron da ya samu halartar wasu daga cikin jiga-jigan kungiyar daga wasu sassa na jihohin Arewa.

 

Da yake gabatar da jawabi, shugaban kungiyar reshen Abuja Malam Ibrahim Muhammed Garki, ya gode wa Allah bisa ga basu damar kaddamar kungiyar cikin salama, ya kuma nuna jin dadinsa da ya zama shi ne farkon shigaban kungiyar, domin a cewarsa Abuja ta fita daba da kowacce jiha a Nijeriya a matsayinta na Babbar Birin Tarayya.

ADVERTISEMENT
  • Albashi: Shugabannin Kungiyoyin Kwadago Na Gana Wa Da Tinubu A Abuja
  • Lokaci Ya Yi Da Nijeriya Za Rika Fitar Da Manja Kasashen Waje – Kungiyar Dalibai

“Mun zavo matasa ne daga kowace shiyya ta nan buja domin haskawa duniya cewa a shirye muke akan wannan tafiya ta matsa, kuma Allah da ikonsa mun gaya musu kuma sun karba hannu biyu. Abu na farko dai hadin kai muke bukata daga matasannan, idan muka samu hadin kai to duk abin da muka a gaba za mu samu nasararsa. Abu na biyu mu wayar dasu su sani cewa, bangar siyasa ba ita ribar ba, mun yi a baya mun ga babu riba, sannan akwai abubuwa da dama da aka bar matsa a baya saboda mun cire hannunmu a harkar siyasa, abubuwa ba sa tafiya yadda ya kamata, mun koma shaye-shaye da abubuwa marasa kyau. Yana daga cikin abubuwan da mu son ganin kawo karshensu ga matasa,”in ji shi.

 

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Ya kara da cewa ya kamata shugabanninmu su sani cewa mulki a yanzu sai da matasa, amma matasan nan da su ake amfani wajen satar mutane domin karbar kudin fansa, to wannan tafiya na burin ganin ta kawo kashen duk irin wadannan abubuwa.

 

Shima a na sa jawabin Shugaban Tafiyar Matasa Reshen Jihar Kano, kuma mai ba da shawara ta fuskra shari’a Nura Shehu Ido Dodon Voye, cewa ya yi, wannan tafiya ta kunshi abubuwa da suke damunmu kuma suke damun al’ummarmu musamman Arewa, inda aka bar mu a baya da abubuwa da dama, waxanda suka hana mu cimma burika da dama. Misalin rashin tsaro, rashin aikin yi da karancin ilimi, waxannan na daga cikin abubuwan da wannan Tafiya ta Matasa ke kokarin ganin ta ya kawo karshensu ta hanyar wayar da kan matasa da iznin Allah.

 

Taron ya samu halartar Abba Halliru Ashura, Shugaban Matasa na kasa, sai Jidda Sa’id Abubakar, Shugabar Kula da walwalara jama’a ta Kasa da Gudanarwa, , Nura Shehu Ido Dodon Boye, Chairman Tafiyar Matasa Reshen Jihar Kano kuma Mai Ba Da Shawara Na Kan Shari’a Na Kasa 02, Yunusa Adamu Sokoto Sakataren Tsare-tsare reshen Sokoto.

Abuja
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina
  • Sulaiman
    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
  • Sulaiman
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
  • Sulaiman
    Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa
Abuja
Rabi'u Ali Indabawa
+ posts Bio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    NSCDC Ta Cafke Mutum 10 Da Ake Zargi Da Satar Kayan Gwamnati Da Kuma Fashi A Kano
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƴansanda Su Ƙi Karɓar Cin Hancin Naira Miliyan 500 Daga Hannun Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƙasashen DR Congo Uganda Da Sudan Sun Haɗa Kai Domin Yaƙar Ibola
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Zafin Rana Ya Yi Ajalin Mutum 16 A Indiya

MASU ALAKA

Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna
Labarai

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba
Labaran Kasuwanci

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Next Post
An Kaddamar Da Harkar Sada Zumunta A Tsakanin Yaran Sin Da Na Afirka

An Kaddamar Da Harkar Sada Zumunta A Tsakanin Yaran Sin Da Na Afirka

LABARAI MASU NASABA

Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.