• English
  • Business News
Friday, August 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Aka Shafe Shekara 14 Ba A Biya Tsofaffin Ma’aikata Fansho Da Kudin Sallama A Adamawa Ba

by Muh'd Shafi'u Saleh
2 years ago
in Labarai
0
Yadda Aka Shafe Shekara 14 Ba A Biya Tsofaffin Ma’aikata Fansho Da Kudin Sallama A Adamawa Ba
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar Tsoffin Ma’aikata ta Kasa (NUP) a Jihar Adamawa, ta koka kan yadda aka kwashe shekara tara zuwa 14, ba tare da gwamnatin jihar ta biya tsofaffin ma’aikata kudin sallama ba.

Shugaban Kungiyar Tsofaffin Ma’aikata ta jihar, Muhammad Sali ne, ya bayyana haka ga manema labarai a Yola.

  • Hajji 2023: Alhazan Jihar Kwara 272 Sun Dawo Gida Nijeriya
  • Bidiyon Dala: Gwamnatin Kano Ta Fara Bincike Akan Ganduje

Sali, ya ce shekaru da dama gwamnatin jihar ta gaza biyan tsofaffin ma’aikatan kudaden da su ke bi bashi.

Ya kara da cewa “Shekaru tara gwamnati ta gaza sallamar tsofaffin ma’aikatan jiha, shekara 14 ba ta biya kudaden sallamar tsofaffin ma’aikatan kananan hukumomin jihar ba, duk da alkawarin da mai girma gwamna ya yi mana,” in ji Sali.

Da yake magana game da kudaden fansho da gwamnatin ke biyan tsofaffin ma’aikatan duk wata, shugaban kungiyar yac e “da ban mamaki har yanzu mafi karancin fansho shi ne 4000, kana da shekaru 60, kana karbar dubu hudu ko kudin magani ba zai maka ba.

Labarai Masu Nasaba

An San Masu Ɗaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja

Yawaitar Haduran Kwale-kwale A Arewa: Ina Mafita?

“Gwamnatin jihar na biyan dubu 32 mafi karancin albashi, bisa doka dubu 25 za a biya a matsayin mafi karancin fansho a wata, amma mu har yanzu dubu hudu ake ba mu.

“Doka ne, ko an kara albashi ko ba a kara ba, duk shekara biyar ana kara kudin fansho, amma mu an kara albashin ba a kara mana ba, muna rokon mai girma gwamna da ya duba wannan batu.

“Kullum mambobin kungiyarmu mutuwa suke duk da akwai wa’adi, amma rashin samun yadda za a kula da kai da matsalolin rayuwa ke kashe da dama a cikinmu,” in ji Sali.

Kazalika, ya ce kungiyar mai mambobi dubu takwas a jihar, tun 2013 da aka biya su ba a sake biyan tsofaffin ma’aikatan kudaden sallama ba.

Don haka ya jaddada rokonsa ga gwamna Ahmadu Umaru Fintiri, da ya yi wani abu domin ceto rayuwar tsofaffin ma’aikatan.

Haka kuma shugaban ya shawarci mambobin kungiyar da su ci gaba da hakuri zuwa lokacin da gwamnan zai share musu hawaye.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AdamawaFanshoKudin SallamaKungiyar Tsofaffin Ma'aikata
ShareTweetSendShare
Previous Post

Hajji 2023: Alhazan Jihar Kwara 272 Sun Dawo Gida Nijeriya

Next Post

Kasar Sin: Bai Kamata Japan Ta Dauki Rahoton IAEA A Matsayin Izinin Zuba Dagwalon Nukiliya Cikin Teku Ba

Related

An San Masu Ɗaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja
Manyan Labarai

An San Masu Ɗaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja

3 minutes ago
Yawaitar Haduran Kwale-kwale A Arewa: Ina Mafita?
Manyan Labarai

Yawaitar Haduran Kwale-kwale A Arewa: Ina Mafita?

3 hours ago
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP
Manyan Labarai

Bukatar Farfado Da Cibiyoyin Bincike Don Bunkasa Kasa

4 hours ago
EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo
Manyan Labarai

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

12 hours ago
Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu
Manyan Labarai

Sanata Wadada Ya Fice Daga Jam’iyyar SDP Bayan Ganawa Da Tinubu

15 hours ago
NGF Ta Yi Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Gwamna Ododo
Labarai

NGF Ta Yi Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Gwamna Ododo

18 hours ago
Next Post
Kasar Sin: Bai Kamata Japan Ta Dauki Rahoton IAEA A Matsayin Izinin Zuba Dagwalon Nukiliya Cikin Teku Ba

Kasar Sin: Bai Kamata Japan Ta Dauki Rahoton IAEA A Matsayin Izinin Zuba Dagwalon Nukiliya Cikin Teku Ba

LABARAI MASU NASABA

An San Masu Ɗaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja

An San Masu Ɗaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja

August 22, 2025
Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Jihar Kuros Ribas Ta Yi Hadaka Da Hukumar NPA

Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Jihar Kuros Ribas Ta Yi Hadaka Da Hukumar NPA

August 22, 2025
Yaushe Shugaban Kasa Zai Ba ‘Yan Matan Yobe Nasu Kyaututtukan

Yaushe Shugaban Kasa Zai Ba ‘Yan Matan Yobe Nasu Kyaututtukan

August 22, 2025
Yawaitar Haduran Kwale-kwale A Arewa: Ina Mafita?

Yawaitar Haduran Kwale-kwale A Arewa: Ina Mafita?

August 22, 2025
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Bukatar Farfado Da Cibiyoyin Bincike Don Bunkasa Kasa

August 22, 2025
EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

August 21, 2025
Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

August 21, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Na “Sautin Zaman Lafiya” A Washington

August 21, 2025
Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela

Sin Ta Maida Martani Ga Yiwuwar Daukar Matakin Sojan Amurka A Kan Venezuela

August 21, 2025
Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli

Amfani Da Wutar Lantarki A Sin Ya Habaka Sosai A Watan Yuli

August 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.