• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Ake Hadin Ɗan Waken Zamani

by Bilkisu Tijjani
5 months ago
in Girke-Girke
0
Yadda Ake Hadin Ɗan Waken Zamani
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu alaikum masu karatu, barkanmu da sake haduwa da ku a wannan makon cikin shirin namu mai farin jini da albarka na Girki Adon Mata.

A yau shafin na mu zai kOya muku yadda ake danwaken zamani.

  • Trump Ya Gayyaci Mark Zuckerberg Cin Abinci
  • Sergio Mattarella: Duk Matakan Da Ke Rungumar Hadin Gwiwa Dukiyoyi Ne Masu Kima Na Kasashen Duniya

Ga dai abubuwan da za ku tanada:

Filawa, Kuka, Kanwa, Yaji, Mai, Kabaiji, Tumatur, Kokumba, Kwai, Albasa,

 

Labarai Masu Nasaba

Yadda Za Ku Hada ‘Mimi Fankek’

Yadda Ake Tuwan Amala Da Miyar Uwaidu

Yadda za ku hada:

Idan kuka samu kanwa sai ku zuba a bokiti ko kuma wani abu mai zurfi, sannan ku zuba ruwa mai yawa yadda zai isa kwabin danwaken, sannan ku samu ruba ku zuba filawarku daidai yadda za ta ishe ku, sannan ku zuba kuka ita ma daidai yadda za ta ishi filawar idan kuna so ana dan zuba gishiri kadan haka, sannan ku gauraya su sai ku zuba ruwan kanwar da kuka jika ku kwaba shi yadda dai ake kwabin danwake ku dora ruwa idan ya tafasa sai ku jefa idan ya dahu sai ku kwashe, bayan kun kwashe, sannan sai ku samu kabajinku ku yayyanka shi ku wanke ku ajiye a gefe, sai tumatur shima ku wanke ku yayyanka ku ajiye a gefe, haka albasa, kokumba itama ku wanke ku yayyankata, amma da kabajin da kokumba kusa musa dan gishiri wajen wankewar, sai ku dafa kwan, ku bare shi.

Idan kuka zuba dan waken a kwanon da za ku ci sai ku zuba Mai wanda dama kun soya shi da albasa sai ku zuba kabaji da kokumba da tumatur da albasa sai ku yayyanka kwan a kai ku ci tare da su. Yana da dadi sosai.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Girki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gyaran Kafa Don Maganin Faso Da Kaushi

Next Post

Yau Ake Kece Raini Tsakanin Kungiyoyin Hamayya Na Manchester A Firimiyar Ingila 

Related

Yadda Za Ku Hada ‘Mimi Fankek’
Girke-Girke

Yadda Za Ku Hada ‘Mimi Fankek’

4 weeks ago
Yadda Ake Tuwan Amala Da Miyar Uwaidu
Girke-Girke

Yadda Ake Tuwan Amala Da Miyar Uwaidu

1 month ago
Girke-girkenmu Na Azumi
Girke-Girke

Girke-girkenmu Na Azumi

2 months ago
Girke-girkenmu Na Azumi
Girke-Girke

Girke-girkenmu Na Azumi

3 months ago
Dahuwar Kifi Ta Zamani
Girke-Girke

Dahuwar Kifi Ta Zamani

3 months ago
Yadda Ake Haɗa Kayan Ƙamshi Na Miya (Spices)
Girke-Girke

Yadda Ake Haɗa Kayan Ƙamshi Na Miya (Spices)

3 months ago
Next Post
Yau Ake Kece Raini Tsakanin Kungiyoyin Hamayya Na Manchester A Firimiyar Ingila 

Yau Ake Kece Raini Tsakanin Kungiyoyin Hamayya Na Manchester A Firimiyar Ingila 

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Bukaci Amurka Ta Dakatar Da Harajin Sashe Na 232

Sin Ta Bukaci Amurka Ta Dakatar Da Harajin Sashe Na 232

May 15, 2025
Xi Ya Taya Shugaban Togo Murnar Karbar Ragamar Shugabanci

Xi Ya Taya Shugaban Togo Murnar Karbar Ragamar Shugabanci

May 15, 2025
Majalisa Ta Yi Watsi Da Ƙudirin Dokar Karɓa-karɓa A Kujerar Shugaban Ƙasa A Tsakanin Shiyyoyin Nijeriya

Majalisar Wakilai Za Ta Binciki Yadda Aka Samu Mummunan Sakamakon Jarabawar UTME 2025

May 15, 2025
Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

May 15, 2025
An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

May 15, 2025
HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

May 15, 2025
Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

May 15, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

May 15, 2025
Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

May 15, 2025
An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

May 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.