• English
  • Business News
Wednesday, May 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Ake Hadin Nama Da Shinkafa Cikin Kwai

by Bilkisu Tijjani
11 months ago
in Girke-Girke
0
Yadda Ake Hadin Nama Da Shinkafa Cikin Kwai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu alaikum masu karatu, barkan mu da sake haduwa da ku a wannan makon a cikin shirin namu mai farin jini da albarka na Girki Adon Mata, inda yau kuma za mu yi magana kan yadda ake hadin nama da shinkafa cikin kwai.

Abubuwan da uwargida za ta tanada:

Shinkafa, Kwai, Nama, Peas, Karas, Albasa Daa Lawashi, Attaruhu Da Tattasai, Mai, Tafarnuwa, Magi, Gishiri Tayim da Kori:

Yadda uwargida za ta hada:

Ki samu markadadden namanki, ki zuba a tukunya. Ki samu Kori, Tafarnuwa, Lawashi, Tayim, Magi da Gishiri ki zuba ki juya sai ki barshi ya dahu. Sannan ki wanke shinkafa ki yi mata rabin dahuwa, sai ki kara wanke ta ki tsame ta da matsami, sai kuma ki dauko wannan naman ki zuba a kasko mai fadi ki zuba mai ki soya sama sama, sannan ki dakko shinkafarki ki zuba akai, sai ki sami Attaruhu ko Tattasai ki jajjaga ki zuba akai ki juya sai ki dakko Karas dinki da Peas ki goge bayan karas din ki yayyanka sai ki zuba ruwa ki juya sosai sai ki barshi zuwa ‘yan mintuna, sannan ki sami kwai ki fasa akai ki juya sosai sai ki barshi ya dan dahu sannan ki sauke, shikenan kin kammala.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Ake Hada Danderun Kaza

Yadda Za Ku Hada ‘Mimi Fankek’

Aci dadi lafiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GirkiKwaiMaceShinkafa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasar Sin Ta Ware Kudi Domin Gyaran Titunan Da Ambaliya Ta Lalata

Next Post

Kasar Sin Ta Samu Gagarumin Ci Gaba A Jadawalin Matsayin Takara Na Kasa Da Kasa

Related

Yadda Ake Hada Danderun Kaza
Girke-Girke

Yadda Ake Hada Danderun Kaza

3 days ago
Yadda Za Ku Hada ‘Mimi Fankek’
Girke-Girke

Yadda Za Ku Hada ‘Mimi Fankek’

1 month ago
Yadda Ake Tuwan Amala Da Miyar Uwaidu
Girke-Girke

Yadda Ake Tuwan Amala Da Miyar Uwaidu

1 month ago
Girke-girkenmu Na Azumi
Girke-Girke

Girke-girkenmu Na Azumi

2 months ago
Girke-girkenmu Na Azumi
Girke-Girke

Girke-girkenmu Na Azumi

3 months ago
Dahuwar Kifi Ta Zamani
Girke-Girke

Dahuwar Kifi Ta Zamani

3 months ago
Next Post
Kasar Sin Ta Samu Gagarumin Ci Gaba A Jadawalin Matsayin Takara Na Kasa Da Kasa

Kasar Sin Ta Samu Gagarumin Ci Gaba A Jadawalin Matsayin Takara Na Kasa Da Kasa

LABARAI MASU NASABA

Rashin Tsaro: Matasa Sun Yi Zanga-zangar Toshe Babbar Hanya Saboda Satar Mutane A Edo

Rashin Tsaro: Matasa Sun Yi Zanga-zangar Toshe Babbar Hanya Saboda Satar Mutane A Edo

May 21, 2025
Za A Gudanar Da Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Karo Na 4 A Birnin Changsha Dake Lardin Hunan

Za A Gudanar Da Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Karo Na 4 A Birnin Changsha Dake Lardin Hunan

May 21, 2025
zulum

‘Yan Ta’adda Na Amfani Da Sojoji Da ‘Yan Siyasa Wajen Samun Bayanan Sirri – Zulum 

May 21, 2025
Sara Da Sassaka Ba Ya Hana Gamji Toho

Sara Da Sassaka Ba Ya Hana Gamji Toho

May 21, 2025
Babu Wata Matar Da Aka Gurfanar Saboda Wai Ta Zama Kirista – Gwamnatin Zamfara

Babu Wata Matar Da Aka Gurfanar Saboda Wai Ta Zama Kirista – Gwamnatin Zamfara

May 21, 2025
Hajjin Bana: Jihar Filato Ta Ba Da Kyautar Kujera 500 Da Tallafin Miliyan 2 Ga Duk Maniyyaci

Hajji: NAHCON Ta Kammala Jigilar Kashi 77 Na Mahajjatan Nijeriya Zuwa Saudiyya 

May 21, 2025
Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi

‘Yansanda Sun Kama Matasa 2 Da Ake Zargi Da Satar Mota A Kebbi

May 21, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Na Ƙara Farfaɗowa – Gwamnan CBN

Tattalin Arziƙin Nijeriya Na Ƙara Farfaɗowa – Gwamnan CBN

May 21, 2025
Gwamnan Filato Ya Kafa Kwamiti Don Binciken Hare-Haren Da Ake Kai Wa A Jihar

Gwamnan Filato Ya Kafa Kwamiti Don Binciken Hare-Haren Da Ake Kai Wa A Jihar

May 21, 2025
An Tattauna Hanyar Zamanantar Da Kasa A Dandalin Tattaunawa Na Masanan Sin Da Afirka

An Tattauna Hanyar Zamanantar Da Kasa A Dandalin Tattaunawa Na Masanan Sin Da Afirka

May 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.