• English
  • Business News
Friday, June 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Ake Hadin Nama Da Shinkafa Cikin Kwai

by Bilkisu Tijjani
12 months ago
in Girke-Girke
0
Yadda Ake Hadin Nama Da Shinkafa Cikin Kwai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu alaikum masu karatu, barkan mu da sake haduwa da ku a wannan makon a cikin shirin namu mai farin jini da albarka na Girki Adon Mata, inda yau kuma za mu yi magana kan yadda ake hadin nama da shinkafa cikin kwai.

Abubuwan da uwargida za ta tanada:

Shinkafa, Kwai, Nama, Peas, Karas, Albasa Daa Lawashi, Attaruhu Da Tattasai, Mai, Tafarnuwa, Magi, Gishiri Tayim da Kori:

Yadda uwargida za ta hada:

Ki samu markadadden namanki, ki zuba a tukunya. Ki samu Kori, Tafarnuwa, Lawashi, Tayim, Magi da Gishiri ki zuba ki juya sai ki barshi ya dahu. Sannan ki wanke shinkafa ki yi mata rabin dahuwa, sai ki kara wanke ta ki tsame ta da matsami, sai kuma ki dauko wannan naman ki zuba a kasko mai fadi ki zuba mai ki soya sama sama, sannan ki dakko shinkafarki ki zuba akai, sai ki sami Attaruhu ko Tattasai ki jajjaga ki zuba akai ki juya sai ki dakko Karas dinki da Peas ki goge bayan karas din ki yayyanka sai ki zuba ruwa ki juya sosai sai ki barshi zuwa ‘yan mintuna, sannan ki sami kwai ki fasa akai ki juya sosai sai ki barshi ya dan dahu sannan ki sauke, shikenan kin kammala.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Za Ki Hada Funkasonki

Yadda Za Ki Hada Garin Sakwara

Aci dadi lafiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GirkiKwaiMaceShinkafa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasar Sin Ta Ware Kudi Domin Gyaran Titunan Da Ambaliya Ta Lalata

Next Post

Kasar Sin Ta Samu Gagarumin Ci Gaba A Jadawalin Matsayin Takara Na Kasa Da Kasa

Related

Yadda Za Ki Hada Funkasonki
Girke-Girke

Yadda Za Ki Hada Funkasonki

2 weeks ago
Yadda Za Ki Hada Garin Sakwara
Girke-Girke

Yadda Za Ki Hada Garin Sakwara

3 weeks ago
Yadda Ake Hada Danderun Kaza
Girke-Girke

Yadda Ake Hada Danderun Kaza

4 weeks ago
Yadda Za Ku Hada ‘Mimi Fankek’
Girke-Girke

Yadda Za Ku Hada ‘Mimi Fankek’

2 months ago
Yadda Ake Tuwan Amala Da Miyar Uwaidu
Girke-Girke

Yadda Ake Tuwan Amala Da Miyar Uwaidu

2 months ago
Girke-girkenmu Na Azumi
Girke-Girke

Girke-girkenmu Na Azumi

3 months ago
Next Post
Kasar Sin Ta Samu Gagarumin Ci Gaba A Jadawalin Matsayin Takara Na Kasa Da Kasa

Kasar Sin Ta Samu Gagarumin Ci Gaba A Jadawalin Matsayin Takara Na Kasa Da Kasa

LABARAI MASU NASABA

gombe

Gwamnan Gombe Ya Yi Allah Wadai Da Kisan Da ‘Yan Daba Suka Yi Wa Amadi Kasiran

June 13, 2025
Majalisar Tarayya Na ƘoÆ™arin Zama Ƴar Amshin Shata – Saraki

Majalisar Tarayya Na ƘoÆ™arin Zama Ƴar Amshin Shata – Saraki

June 13, 2025
Shinkafa

Hajjin 2025: Yadda Alhazan Nijeriya 7 Suka Rasa Rayukansu A Saudi Arabiya

June 13, 2025
Bukatar Kara Yawan Masu Fitowa Kada Kuri’a A Zabuka Nan Gaba

Bukatar Kara Yawan Masu Fitowa Kada Kuri’a A Zabuka Nan Gaba

June 13, 2025
Cikin Shekaru 2, Tinubu Ya KarÉ“o Bashi Fiye da Shugabannin Nijeriya 3 – Obi

Cikin Shekaru 2, Tinubu Ya KarÉ“o Bashi Fiye da Shugabannin Nijeriya 3 – Obi

June 13, 2025
Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)

Darussan Hadisin Aikin Hajjin Manzon Allah S.A.W (2)

June 13, 2025
Nijeriya Ce Ta 3 A Manyan Kasashe Masu Karfin Masana’antu 10 Na Afirka

Nijeriya Ce Ta 3 A Manyan Kasashe Masu Karfin Masana’antu 10 Na Afirka

June 13, 2025
nijeriya

Yadda Badakalar Tallafin Man Fetur Ta Zame Wa Nijeriya Alakakai

June 13, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayi Na CGTN: An Yi Kira Ga Amurka Da Ta Cimma Daidaito Da Sin Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya

Kuri’un Jin Ra’ayi Na CGTN: An Yi Kira Ga Amurka Da Ta Cimma Daidaito Da Sin Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya

June 12, 2025
Ba Zan Bar Nijeriya Ta Zama Kasa Mai Jam’iyya Daya Ba – Tinubu

Cikakken Jerin Sunaye: Tinubu Ya Karrama ‘Yan Nijeriya 102 Don Bukin Ranar Dimokuradiyya Ta 2025

June 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.