• English
  • Business News
Friday, June 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Ake Lemun Mangwaro Da Abarba

by Bilkisu Tijjani
12 months ago
in Girke-Girke
0
Yadda Ake Lemun Mangwaro Da Abarba
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu alaikum masu karatu barkan mu da sake haduwa a wannan mako cikin shirin mu na Girki Adon Mace. Yau mun kawo muku tsarabar yadda ake lemun Mangwaro da Abarba.

Ga dai abubuwan da za ki tanada: Mangoro, Abarba, Lemun Tsami, Ruwa, Sukari da Kankara.

  • Wani Alhaji Ya Sake Mayar Da Makudan Kudaden Da Ya Tsinta A Makkah
  • Irin Sake Fasalin Kasar Da ‘Yan Nijeriya Ke So

Da farko dai za ki dauko Mangwaronki mai tsoka da abarba da Lemun Tsami, sai ki wanke su tass, ki cire bayan Mangwaronki da Abarba, sai ki yanka su dai dai yadda blender za ta dauka ki kara mata ruwa dan dai dai yadda za ki markada ya yi laushi sosai. Za ki dauko lemun tsaminki sai ki yanka ki matse ruwan lemun tsamin cikin wani kwana sai ki cire kwalon lemun tsaminki zuwa ruwan lemun tsamin cikin markadadden Mangwaronki da Abarba.

Bayan nan za ki zuba sukari daidai yadda kike so sai ki kara ruwa shima dai dai yadda kike so. Kankara ita ce karshen abin da za ki kara a kai shike nan lemun Mangwaroki da abarba ya yi.

Asha lafiya.

Labarai Masu Nasaba

Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi

Yadda Za Ki Hada Funkasonki


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AbarbaLemo
ShareTweetSendShare
Previous Post

Hadin Sabulu Na Gyaran Fata (2)

Next Post

Rahoto: Kasar Sin Tana Kan Gaba Wajen Mallakar Lambar Kira A Duniya

Related

Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi
Girke-Girke

Danbun Shinkafa Da Nama Da Kifi

2 weeks ago
Yadda Za Ki Hada Funkasonki
Girke-Girke

Yadda Za Ki Hada Funkasonki

4 weeks ago
Yadda Za Ki Hada Garin Sakwara
Girke-Girke

Yadda Za Ki Hada Garin Sakwara

1 month ago
Yadda Ake Hada Danderun Kaza
Girke-Girke

Yadda Ake Hada Danderun Kaza

1 month ago
Yadda Za Ku Hada ‘Mimi Fankek’
Girke-Girke

Yadda Za Ku Hada ‘Mimi Fankek’

2 months ago
Yadda Ake Tuwan Amala Da Miyar Uwaidu
Girke-Girke

Yadda Ake Tuwan Amala Da Miyar Uwaidu

3 months ago
Next Post
Rahoto: Kasar Sin Tana Kan Gaba Wajen Mallakar Lambar Kira A Duniya

Rahoto: Kasar Sin Tana Kan Gaba Wajen Mallakar Lambar Kira A Duniya

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Sasanta Wike, Fubara, Da Ƴan Majalisar Ribas

Tinubu Ya Sasanta Wike, Fubara, Da Ƴan Majalisar Ribas

June 27, 2025
Gwamnan Kaduna Ya Yunkura Don Warware Matsalolin Rashin Aikin Yi Ga Matasa – Dan Isan

Gwamnan Kaduna Ya Yunkura Don Warware Matsalolin Rashin Aikin Yi Ga Matasa – Dan Isan

June 27, 2025
Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta Kan Ƴan Ta’adda A Jihar Neja

Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta Kan Ƴan Ta’adda A Jihar Neja

June 27, 2025
2027: An Samu Ruɗani Kan Buƙatar Yi Wa ADA Rajista Don Ta Zama Jam’iyya

2027: An Samu Ruɗani Kan Buƙatar Yi Wa ADA Rajista Don Ta Zama Jam’iyya

June 27, 2025
Sarkin Yarbawan Funtuwa Ya Nemi A Daƙile Aiyukan Masu Ba ‘Yan Ta’adda Bayanan  Sirri

Sarkin Yarbawan Funtuwa Ya Nemi A Daƙile Aiyukan Masu Ba ‘Yan Ta’adda Bayanan  Sirri

June 27, 2025
Rundunar Sojin Nijeriya Ta Tabbatar Da Kisan Jami’anta A Kaduna Da Neja

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Tabbatar Da Kisan Jami’anta A Kaduna Da Neja

June 27, 2025
Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (3)

Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (3)

June 27, 2025
Amince Wa Al’umma Mallakar Makamai Zai Ƙara Tsananta Rashin Tsaro — IGP

Amince Wa Al’umma Mallakar Makamai Zai Ƙara Tsananta Rashin Tsaro — IGP

June 27, 2025
Wata 6 Da Haramta Kauyawa Day A Kano: Badalar Na Ci Gaba Da Gudana 

Wata 6 Da Haramta Kauyawa Day A Kano: Badalar Na Ci Gaba Da Gudana 

June 27, 2025
Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Yadda NATO Ta Yi Amfani Da Ita A Matsayin Dalilin Neman Fadada

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Yadda NATO Ta Yi Amfani Da Ita A Matsayin Dalilin Neman Fadada

June 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.