• English
  • Business News
Saturday, August 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Al’umma Za Su Taimaka Wa Makarantu

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
in Labarai
0
Yadda Al’umma Za Su Taimaka Wa Makarantu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A duk Unguwa, Gari, ko wani babban Birni da akwai wadansu mutane da turanci ana kiransu school board management committee ba karamar gudunmawa suke badawa ba wajen tabbatar da cewa makarantu suna tafiyar da harkokinsu na ayyukansu kamar yadda ya dace. Suna taimakawa ne wajen ganin makarantu suna tafiyar da ayyukansu ba tare da shiga wata matsala ba.Bugu da kari kuma su kungiya ce mai zaman kanta wadda take wakiltar al’umman makaranta da suka hada da, ‘yan makaranta, Malamai, Iyaye,Kungiyar Iyaye da Malamai, Shugabannin al’umma, har ma da sauran wadanda suke da sha’wa a kan al’amarin daya shafi ilimi.

‘Yan makaranta su gudunmawar da za su bada a nasu matsayin na dalibai shi ne su kasance masu bin dokokin da makaranta ta shimfida,ta yin amfani da su saboda yin hakan ne zai kasance sun tashi cikin da’a da maida hankali ga abubuwan da ake koya masu ta darussa cikin aji tare da wasu dabi’u wadanda za su zamar masu tamkar abokansu.Domin suma suna son watarana ace sun zama mutanen kwarai.

  • Bikin Bazara Da Ke Fadada A Duniya Alama Ce Ta Mu’amala Da Fahimtar Juna Tsakanin Wayewar Kan Kasar Sin Da Wayewar Kai Daban-Daban
  • Falana Ya Kai Karar Gwamnatin Tarayya Da Jihohi Kan Yara Da Ba Su Zuwa Makaranta

Malamai su a kowane lokaci ana son su kasance baya ga ilimin da suke da shi wanada za su koyawa dalibai ta hanyar darussa abin da ya kasance kowa daga cikinsu yana da darasin da yake koyawa, dabi’unsu su zama lalle abin koyi ne wadanda daliban nasu su rika koyi da su ta hanyar aikatawa.Malamai sun kwana da sanin duk wadansu abubuwan da za su rika yi a gaban dalibansu da suka zama akasin dabiu’u nagari ba za su haifar da da mai ido ba.Sun san da cewar sune makaranta ta biyu wajen samar da ilimi da tarbiyya bayan ta farko da Iyaye suka kasance Malamanta.

Iyaye sune makaranta ta farko wadanda da suke kasancewa wani babban ginshikin rayuwa gaba daya da su ‘ya’yansu wadanda su ne daliban, matsawar sun basu tarbiya ta gari a matsayinsu na makaranta ta farko wadda daga wurinsu ne za a fara dorasu kan tafarki nagari. Malaman makaranta ba za su fuskanci wata matsala mai yawa da har su daliban sun samu kyakkyawar tarbiya daga makaranta ta farko da Iyaye suka kasance Malamai.

Shugabannin al’umma wadannan sun hada da masu gari kamar Mai unguwa,Dagaci, Hakimi, ko Sarki da sauran manyan gari da suke da ruwa da zaki wajen ganin lalle makaranta tana tafiya kamar yadda duk makaranta yakamata. Suna yin haka ne wajen bada gudunmawa musamman ma wajen ganin makarantar bata fuskantar wata matsala da zata kawozama mata wani tarnaki wajen makarantar ta rika tafiya kafada- kafada kamar yadda sauran makarantu suke tafiyar da harkokinsu.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya da Ofishin Jakadancin Amurka Sun Haɗa Gwiwa Don Wayar Da Kan ‘Yan Nijeriya Kan Sababbin Ƙa’idojin Samun Biza

Bashir Ojulari: Me Ya Sa Ake Tsoron Gaskiya Ta Yi Aiki A NNPC? 

Kungiyar Iyaye da Malamai ba karamar gudunmawa kungiyar take badawa a makaranta ba wajen maganin duk wata matsala da ta yaso saboda sanin kowa ne,bayan ‘yanmakaranta sun baro gida zuwa makaranta har zuwa lokacin tashinsu suna tare ne da Malamai wadanda su suka san yadda suke fahimta ko gane ilimin da suke koya masu ta darussa daban-daban.Su suka fi kowa sanin irin kwazon yaran don haka sune suka fi kowa dacewa sanin kwazonsu a aji da irin halayensu.

Masu ruwa da tsaki su wadannan sun kasance ne dukwani abin da yake da nasaba da ilimi suna bayar da gudunmawa ne wannan kuma ba sai a garin da suke zama bane har ma wadanda ba garuruwan su bane na asali suna bada gudunmawa musamman ma ta bangaren ilimi domin sun san babban shine babban ginshiki na rayuwar al’umma ci gabansu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Halin Kaka-ni-ka-yiSinTabarbarewar Ilimi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zanga-zangar Kano da Neja: Fadar Shugaban Kasa Ta Fara Shirin Dakile Hauhawar Farashin Kayan Abinci 

Next Post

Majalisar Dattijai Ta Bukaci Cikakkun Bayanai Kan Kashe Kudaden Aikin Gas Na Naira Biliyan 100

Related

Gwamnatin Tarayya da Ofishin Jakadancin Amurka Sun Haɗa Gwiwa Don Wayar Da Kan ‘Yan Nijeriya Kan Sababbin Ƙa’idojin Samun Biza
Labarai

Gwamnatin Tarayya da Ofishin Jakadancin Amurka Sun Haɗa Gwiwa Don Wayar Da Kan ‘Yan Nijeriya Kan Sababbin Ƙa’idojin Samun Biza

8 hours ago
Bashir Ojulari: Me Ya Sa Ake Tsoron Gaskiya Ta Yi Aiki A NNPC? 
Labarai

Bashir Ojulari: Me Ya Sa Ake Tsoron Gaskiya Ta Yi Aiki A NNPC? 

10 hours ago
Gwamnatin Kaduna Ta Amince Da Hutun Wata 6 Ga Mata Masu Shayarwa
Labarai

Gwamnatin Kaduna Ta Amince Da Hutun Wata 6 Ga Mata Masu Shayarwa

10 hours ago
’Yansanda Sun Kama ’Yan Bindiga 17 Tare Da Kashe 3 A Abuja
Labarai

An Hallaka Manomi, An Kashe Shanu Da Tumakai A Wani Sabon Rikici A Bogoro

10 hours ago
Bango Ya Kashe Mutum 6, Ya Raunata Wasu A Katsina
Labarai

Bango Ya Kashe Mutum 6, Ya Raunata Wasu A Katsina

11 hours ago
‘Yansanda Sun Kama Barayi 15, Sun Kwato Motocin Sata 20 A Kano
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Mutane 302, Sun Ceto Mutum 50 Da Aka Sace A Katsina

11 hours ago
Next Post
gaza

Majalisar Dattijai Ta Bukaci Cikakkun Bayanai Kan Kashe Kudaden Aikin Gas Na Naira Biliyan 100

LABARAI MASU NASABA

ADA/ADC, APC Da PDP: Jam ’iyyun Siyasa Da Ke Shan Jinin ’Yan Nijeriya

ADA/ADC, APC Da PDP: Jam ’iyyun Siyasa Da Ke Shan Jinin ’Yan Nijeriya

August 9, 2025
Xi Jinping Ya Zanta Da Putin Ta Wayar Tarho

Xi Jinping Ya Zanta Da Putin Ta Wayar Tarho

August 8, 2025
Gwamnatin Tarayya da Ofishin Jakadancin Amurka Sun Haɗa Gwiwa Don Wayar Da Kan ‘Yan Nijeriya Kan Sababbin Ƙa’idojin Samun Biza

Gwamnatin Tarayya da Ofishin Jakadancin Amurka Sun Haɗa Gwiwa Don Wayar Da Kan ‘Yan Nijeriya Kan Sababbin Ƙa’idojin Samun Biza

August 8, 2025
Shin Amurka Ta Manta Da Azabar “Babban Koma-Baya” Tare Da Haraji Mafi Yawa a Lokacin Na Tsawon Kusan Karni?

Shin Amurka Ta Manta Da Azabar “Babban Koma-Baya” Tare Da Haraji Mafi Yawa a Lokacin Na Tsawon Kusan Karni?

August 8, 2025
Nijeriya Ta Horar Da Likitoci 360 Don Magance Mutuwar Mata Masu Juna Biyu

Nijeriya Ta Horar Da Likitoci 360 Don Magance Mutuwar Mata Masu Juna Biyu

August 8, 2025
Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe

Sin Ta Mika Sabon Kason Tallafin Abinci Ga Zimbabwe

August 8, 2025
Bashir Ojulari: Me Ya Sa Ake Tsoron Gaskiya Ta Yi Aiki A NNPC? 

Bashir Ojulari: Me Ya Sa Ake Tsoron Gaskiya Ta Yi Aiki A NNPC? 

August 8, 2025
Gwamnatin Kaduna Ta Amince Da Hutun Wata 6 Ga Mata Masu Shayarwa

Gwamnatin Kaduna Ta Amince Da Hutun Wata 6 Ga Mata Masu Shayarwa

August 8, 2025
’Yansanda Sun Kama ’Yan Bindiga 17 Tare Da Kashe 3 A Abuja

An Hallaka Manomi, An Kashe Shanu Da Tumakai A Wani Sabon Rikici A Bogoro

August 8, 2025
An Bude Taron Mutum-Mutumin Inji Na Duniya Na 2025 A Yau Juma’a

An Bude Taron Mutum-Mutumin Inji Na Duniya Na 2025 A Yau Juma’a

August 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.