ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Al’umma Za Su Taimaka Wa Makarantu

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Makarantu

A duk Unguwa, Gari, ko wani babban Birni da akwai wadansu mutane da turanci ana kiransu school board management committee ba karamar gudunmawa suke badawa ba wajen tabbatar da cewa makarantu suna tafiyar da harkokinsu na ayyukansu kamar yadda ya dace. Suna taimakawa ne wajen ganin makarantu suna tafiyar da ayyukansu ba tare da shiga wata matsala ba.Bugu da kari kuma su kungiya ce mai zaman kanta wadda take wakiltar al’umman makaranta da suka hada da, ‘yan makaranta, Malamai, Iyaye,Kungiyar Iyaye da Malamai, Shugabannin al’umma, har ma da sauran wadanda suke da sha’wa a kan al’amarin daya shafi ilimi.

‘Yan makaranta su gudunmawar da za su bada a nasu matsayin na dalibai shi ne su kasance masu bin dokokin da makaranta ta shimfida,ta yin amfani da su saboda yin hakan ne zai kasance sun tashi cikin da’a da maida hankali ga abubuwan da ake koya masu ta darussa cikin aji tare da wasu dabi’u wadanda za su zamar masu tamkar abokansu.Domin suma suna son watarana ace sun zama mutanen kwarai.

  • Bikin Bazara Da Ke Fadada A Duniya Alama Ce Ta Mu’amala Da Fahimtar Juna Tsakanin Wayewar Kan Kasar Sin Da Wayewar Kai Daban-Daban
  • Falana Ya Kai Karar Gwamnatin Tarayya Da Jihohi Kan Yara Da Ba Su Zuwa Makaranta

Malamai su a kowane lokaci ana son su kasance baya ga ilimin da suke da shi wanada za su koyawa dalibai ta hanyar darussa abin da ya kasance kowa daga cikinsu yana da darasin da yake koyawa, dabi’unsu su zama lalle abin koyi ne wadanda daliban nasu su rika koyi da su ta hanyar aikatawa.Malamai sun kwana da sanin duk wadansu abubuwan da za su rika yi a gaban dalibansu da suka zama akasin dabiu’u nagari ba za su haifar da da mai ido ba.Sun san da cewar sune makaranta ta biyu wajen samar da ilimi da tarbiyya bayan ta farko da Iyaye suka kasance Malamanta.

ADVERTISEMENT

Iyaye sune makaranta ta farko wadanda da suke kasancewa wani babban ginshikin rayuwa gaba daya da su ‘ya’yansu wadanda su ne daliban, matsawar sun basu tarbiya ta gari a matsayinsu na makaranta ta farko wadda daga wurinsu ne za a fara dorasu kan tafarki nagari. Malaman makaranta ba za su fuskanci wata matsala mai yawa da har su daliban sun samu kyakkyawar tarbiya daga makaranta ta farko da Iyaye suka kasance Malamai.

Shugabannin al’umma wadannan sun hada da masu gari kamar Mai unguwa,Dagaci, Hakimi, ko Sarki da sauran manyan gari da suke da ruwa da zaki wajen ganin lalle makaranta tana tafiya kamar yadda duk makaranta yakamata. Suna yin haka ne wajen bada gudunmawa musamman ma wajen ganin makarantar bata fuskantar wata matsala da zata kawozama mata wani tarnaki wajen makarantar ta rika tafiya kafada- kafada kamar yadda sauran makarantu suke tafiyar da harkokinsu.

LABARAI MASU NASABA

Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

Kungiyar Iyaye da Malamai ba karamar gudunmawa kungiyar take badawa a makaranta ba wajen maganin duk wata matsala da ta yaso saboda sanin kowa ne,bayan ‘yanmakaranta sun baro gida zuwa makaranta har zuwa lokacin tashinsu suna tare ne da Malamai wadanda su suka san yadda suke fahimta ko gane ilimin da suke koya masu ta darussa daban-daban.Su suka fi kowa sanin irin kwazon yaran don haka sune suka fi kowa dacewa sanin kwazonsu a aji da irin halayensu.

Masu ruwa da tsaki su wadannan sun kasance ne dukwani abin da yake da nasaba da ilimi suna bayar da gudunmawa ne wannan kuma ba sai a garin da suke zama bane har ma wadanda ba garuruwan su bane na asali suna bada gudunmawa musamman ma ta bangaren ilimi domin sun san babban shine babban ginshiki na rayuwar al’umma ci gabansu.

Makarantu
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Sarakunan Da Suka Yi Wa Turawan Mulkin Mallaka Turjiya A Nijeriya
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Duk Da Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Ƴan Nijeriya Na Fama Da Tsadar Man Fetur
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu

MASU ALAKA

Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga
Manyan Labarai

Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

July 15, 2026
Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin
Ra'ayi Riga

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

July 15, 2026
‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

July 15, 2026
Next Post
gaza

Majalisar Dattijai Ta Bukaci Cikakkun Bayanai Kan Kashe Kudaden Aikin Gas Na Naira Biliyan 100

LABARAI MASU NASABA

Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

July 15, 2026
Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

July 15, 2026
‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

July 15, 2026
Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

July 15, 2026
Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.