• Leadership Hausa
Tuesday, February 7, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Daga Birnin Sin

Yadda Amurka Da Birtaniya Da Australiya Ke Baza Nukiliya Abu Ne Mai Hadari

by CMG Hausa
5 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Yadda Amurka Da Birtaniya Da Australiya Ke Baza Nukiliya Abu Ne Mai Hadari

Labarai Masu Nasaba

Hadin Gwiwar BRICS Ya Nuna Halin Ci Gaba Mai Kyau

An Samar Da Damar Dawo Da Zirga-zirga A Dukkan Fannoni A Tsakanin Hong Kong Da Babban Yankin Kasar Sin

A kwanan baya, majalisar hukumar kula da makamashin nukiliya ta kasa da kasa (IAEA), ta gudanar da wani taro don tantance batun hadin gwiwar kasashen Amurka, da Birtaniya, da Australiya, ta fuskar jiragen ruwan yaki dake tafiya a karkashin ruwa, masu yin amfani da makamashin nukiliya. Wannan taro ya kasance karo na 4, da kasashe mambobin IAEA suka cimma matsaya, wajen sake tantance batun da ya shafi hadin kan kasashen Amurka, da Birtaniya, da kuma Australiya, a fannin aikin soja, inda ya hana su zartas da shirin hadin gwiwarsu ta hanyar sa hannu kan wata yarjejeniya kawai.

Idan ba a manta ba, a shekara daya da ta gabata, kasashen Amurka, da Birtaniya, da Australiya, sun kulla wata yarjejeniyar hadin gwiwa mai lakabin AUKUS, inda bangarorin Amurka da Birtaniya, suka yi shirin kera wasu manyan jiragen ruwan yaki dake tafiya a karkashin ruwa, masu yin amfani da makamashin nukiliya guda 8, da niyyar sayar da su ga bangaren Australiya.

Sai dai niyyarsu ta gamu da kin amincewa sosai daga sassan kasa da kasa. Saboda hadin gwiwar kasashen 3 a wannan fanni za ta haddasa bazuwar sinadaran makaman nukiliya a duniya, lamarin da zai haifar da babbar barazana ga tsaron duniya. (Bello Wang)

Previous Post

Biyayya Ga Umarnin Allah Ne Kadai Zai Kawo Karshen Matsalolin Nijeriya —Sheikh Yusuf Ali

Next Post

Bayani A Game Da Sabuwar Wayar iPhone 14 (Kimiyya)

Related

Hadin Gwiwar BRICS Ya Nuna Halin Ci Gaba Mai Kyau
Daga Birnin Sin

Hadin Gwiwar BRICS Ya Nuna Halin Ci Gaba Mai Kyau

2 hours ago
An Samar Da Damar Dawo Da Zirga-zirga A Dukkan Fannoni A Tsakanin Hong Kong Da Babban Yankin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

An Samar Da Damar Dawo Da Zirga-zirga A Dukkan Fannoni A Tsakanin Hong Kong Da Babban Yankin Kasar Sin

12 hours ago
Shugaban Kasar Sin Ya Mika Sakon Jaje Ga Takwarorinsa Na Turkiyya Da Syria Bisa Ibtila’in Girgizar Kasa Da Ya Shafi Sassan Kasashen Biyu
Daga Birnin Sin

Shugaban Kasar Sin Ya Mika Sakon Jaje Ga Takwarorinsa Na Turkiyya Da Syria Bisa Ibtila’in Girgizar Kasa Da Ya Shafi Sassan Kasashen Biyu

13 hours ago
Tawagogin Sinawa Masu Yawon Shakatawa Sun Sake Fara Ziyara A Ketare
Daga Birnin Sin

Tawagogin Sinawa Masu Yawon Shakatawa Sun Sake Fara Ziyara A Ketare

14 hours ago
Ana Gaggauta Raya Manyan Ayyukan Ban Ruwa A Sassan Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Ana Gaggauta Raya Manyan Ayyukan Ban Ruwa A Sassan Kasar Sin

15 hours ago
Afirka Ba Ta Bukatar Lakca
Daga Birnin Sin

Afirka Ba Ta Bukatar Lakca

1 day ago
Next Post
Bayani A Game Da  Sabuwar Wayar iPhone 14 (Kimiyya)

Bayani A Game Da Sabuwar Wayar iPhone 14 (Kimiyya)

LABARAI MASU NASABA

Yadda Aka Yi Wa ‘Yan Nijeriya 16 Kisan Gilla A Burkina Faso

Yadda Aka Yi Wa ‘Yan Nijeriya 16 Kisan Gilla A Burkina Faso

February 7, 2023
Tinubu Ya Bai Wa Iyalan Wadanda ‘Yan Bindiga Suka Kashe Kyautar 100m A Katsina

Tinubu Ya Bai Wa Iyalan Wadanda ‘Yan Bindiga Suka Kashe Kyautar 100m A Katsina

February 7, 2023
Kotu Ta Bayar Da Umarnin Tsare Shugaban EFCC A Gidan Yarin Kuje 

Kotu Ta Bayar Da Umarnin Tsare Shugaban EFCC A Gidan Yarin Kuje 

February 7, 2023
Hadin Gwiwar BRICS Ya Nuna Halin Ci Gaba Mai Kyau

Hadin Gwiwar BRICS Ya Nuna Halin Ci Gaba Mai Kyau

February 7, 2023
Kotu Ta Yanke Wa Wani Tsoho Hukuncin Zaman Gidan Yari Na Har Abada Kan Laifin Fyade A Jigawa

Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Dakatar Da CBN Da Buhari Ƙara Wa’adin Maye Tsoffin Kuɗi

February 6, 2023
EFCC Ta Cafke Manajan Banki Kan Daukar Sabbin Kudi Da Bayar Da Su A Abuja

EFCC Ta Cafke Manajan Banki Kan Daukar Sabbin Kudi Da Bayar Da Su A Abuja

February 6, 2023
An Samar Da Damar Dawo Da Zirga-zirga A Dukkan Fannoni A Tsakanin Hong Kong Da Babban Yankin Kasar Sin

An Samar Da Damar Dawo Da Zirga-zirga A Dukkan Fannoni A Tsakanin Hong Kong Da Babban Yankin Kasar Sin

February 6, 2023
Shugaban Kasar Sin Ya Mika Sakon Jaje Ga Takwarorinsa Na Turkiyya Da Syria Bisa Ibtila’in Girgizar Kasa Da Ya Shafi Sassan Kasashen Biyu

Shugaban Kasar Sin Ya Mika Sakon Jaje Ga Takwarorinsa Na Turkiyya Da Syria Bisa Ibtila’in Girgizar Kasa Da Ya Shafi Sassan Kasashen Biyu

February 6, 2023
Tawagogin Sinawa Masu Yawon Shakatawa Sun Sake Fara Ziyara A Ketare

Tawagogin Sinawa Masu Yawon Shakatawa Sun Sake Fara Ziyara A Ketare

February 6, 2023
Ana Gaggauta Raya Manyan Ayyukan Ban Ruwa A Sassan Kasar Sin

Ana Gaggauta Raya Manyan Ayyukan Ban Ruwa A Sassan Kasar Sin

February 6, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.