• English
  • Business News
Thursday, October 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda ‘Arewa Peace Ambassador Forum’ Ta Nada Sheikh Muhajjadina Jakadan Zaman Lafiya

by Bello Hamza
2 years ago
Peace

Shaharren Malamin addinin Musuluncin nan kuma shugaban kungiyar masu ilimin taurari na Afirka, Shekih Muhajjadina Sani kano na daya daga cikin fitattun manyan mutanen da kungiyar Arewa Peace Ambassador Forum ta karrama, inda aka nada shi a mastayin jakadan zaman lafiya a wani kasaitaccen taron da aka gudanar a a garin Kano, taron ya kuma yi daidai da bikin ranar zaman lafiya ta duniya wanda majalisar dinkin duniya ta kebe.

Inuwar jakadun zaman lafiya na Arewa”Arewa Peace Ambassador forum “ta gudanarda taron tunawa da ranar zaman lafiya ta Duniya a yammacin ranar Lahadi a birnin Kano.

  • Amurka Ita Ce “Daular Karya”Ta Ko Wace Fuska
  • Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da Kafa Sashi Na Musamman A NPA Don Inganta Ayyukanta

Kwamishinan ‘yan sanda na Jihar Kano wanda shima ya sani shaidar karramawa ta Ambasadan zaman lafiya, Muhammad Husaini Gumel shi ne ya shugabanci taron da ya sami halartar masana daban-daban suka gabatar da jawabai a kan taken taron da aka yi a kan cin zarafin jinsi.

Ko’odinatan na kasa na inuwar jakadun zaman lafiya na Arewa jakadan Zaman lafiya, Nura Ali Abubakar ya shaida wa ‘yan jarida cewa makasudin gudanar da taron shi ne domin tunawa da ranar zaman lafiya ta Duniya saboda su jakadu ne na zaman lafiya duk abinda yake na inganta zaman lafiya ya kamata suma su taka muhimmiyar rawa akai.

Da ya daga cikin wadanda aka karrama da shaidar jakadan zaman lafiya a yayin taron Sheikh Muhajjanida Sani Kano, Shugaban kungiyar masu ilimin taurari na nahiyar Afirka kuma shugaban gidauniyar jinkai ta Muhajjadina Foundation, Maji dadin masarautar Yakalaje, ya ce gode wa Allah ya yi kuma farin ciki duba da yadda yan’uwa da iyaye da abokan arziki suka halarta domin nuna far in ciki gareshi na zama jakadan zaman lafiya.

LABARAI MASU NASABA

Majalisar Dattawa Ta Amince Da Amupitan A Matsayin Shugaban INEC

Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Fursunoni Bayan Kammala Zaman Kurkuku

Ya kara da cewa wannan kuma ba abin mamaki ba ne domin duo abinda mutum yake na alkhairi al’umma na gani su ji dadi su yaba ba abin mamaki ba ne kaga wanda ka sani da wanda baka sani ba, da wanda baka zata ba su zo dan tayaka murna.

Ya ce wannan zai dada musu kwarin gwiwa cewa abin da suke al’umma na jin dadi suna farin ciki dan haka yana yi wa Allah godiya da suma al’ummar.

Sheikh Muhajjadina ya ce ita kanta kungiyar inuwar jakadun zaman lafiya ganin irin fadi tashi da suka na wayarwa jama’a kai da abubuwa da za su kawo musu zaman lafiya da suke yasa suka karramashi. Domin shi zaman lafiya ba abinda ya fishi suna rokon Allah ya baiwa kasarnan cikakkiyar zaman lafiya ya kara jaddada godiyarsa ga Allah da yadda jama’a suka taya shi murna.

Ambasada Sheik Muhajjadina ya yi kira ga dukkan al’ummar kasarnan a zauna lafiya musamnan matasa su zama masu inganta rayuwarsu da riko da gaskiya da amana da yin hakuri su guji shaye-shayen kwayoyi da zai sa su aikata abinda zai cutar da ci gaban rayuwarsu in suka zama masu tarbiyya za su samu gina lafiyayyiyar zuriya da za ta inganta al’umma.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sabbin Ministoci
Manyan Labarai

Majalisar Dattawa Ta Amince Da Amupitan A Matsayin Shugaban INEC

October 16, 2025
Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Fursunoni Bayan Kammala Zaman Kurkuku
Labarai

Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Fursunoni Bayan Kammala Zaman Kurkuku

October 16, 2025
Amupitan Ya Isa Majalisar Dattawa Domin Tantance Shi A Matsayin Sabon Shugaban INEC
Manyan Labarai

Amupitan Ya Isa Majalisar Dattawa Domin Tantance Shi A Matsayin Sabon Shugaban INEC

October 16, 2025
Next Post
Kasar Sin

Ofishin Jakadancin Kasar Sin Dake Najeriya Ya Shirya Bikin Murnar Cikar Sin Shekaru 74 Da Kafuwa

LABARAI MASU NASABA

Shugabannin Kasashe Da Dama Sun Yaba Wa Sin Kan Gudummawar Da Ta Bayar A Fannin Tabbatar Da Daidaiton Jinsi

Shugabannin Kasashe Da Dama Sun Yaba Wa Sin Kan Gudummawar Da Ta Bayar A Fannin Tabbatar Da Daidaiton Jinsi

October 16, 2025
Sabbin Ministoci

Majalisar Dattawa Ta Amince Da Amupitan A Matsayin Shugaban INEC

October 16, 2025
Ɗaga Matsayin Dangantakar Zambia Da Sin Ya Haifar Da Manyan Nasarori

Ɗaga Matsayin Dangantakar Zambia Da Sin Ya Haifar Da Manyan Nasarori

October 16, 2025
Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Fursunoni Bayan Kammala Zaman Kurkuku

Gwamnatin Tarayya Za Ta Tallafa Wa Fursunoni Bayan Kammala Zaman Kurkuku

October 16, 2025
Amupitan Ya Isa Majalisar Dattawa Domin Tantance Shi A Matsayin Sabon Shugaban INEC

Amupitan Ya Isa Majalisar Dattawa Domin Tantance Shi A Matsayin Sabon Shugaban INEC

October 16, 2025
Majalisar Dattawa Ta Fara Tantance Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC

Majalisar Dattawa Ta Fara Tantance Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC

October 16, 2025
An Dakatar Da Tashi Da Saukar Jirage A Kenya Don Karɓar Gawar Raila Odinga

An Dakatar Da Tashi Da Saukar Jirage A Kenya Don Karɓar Gawar Raila Odinga

October 16, 2025
Gwamnan Edo Ya Umarci Kwamishinoni Su Riƙa Sanya Hular Tinubu

Gwamnan Edo Ya Umarci Kwamishinoni Su Riƙa Sanya Hular Tinubu

October 16, 2025
Baba-Ahmed Ya Zargi El-Rufai Da APC Kan Haifar Da Rashin Tsaro Don Neman Mulki

Baba-Ahmed Ya Zargi El-Rufai Da APC Kan Haifar Da Rashin Tsaro Don Neman Mulki

October 16, 2025
Jami’an FRSC Sun Mayar Da N6.2m Da Suka Tsinta Bayan Aukuwar Hatsarin Mota A Katsina

Jami’an FRSC Sun Mayar Da N6.2m Da Suka Tsinta Bayan Aukuwar Hatsarin Mota A Katsina

October 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.