• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Bikin CIIE Ya Inganta Ci Gaban Sin Da Sassan Kasa Da Kasa

by CGTN Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
CIIE
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mataimakin shugaban kamfanin Johnson and Johson na Amurka, kuma jagoran kamfanin a kasar Sin Song Weiqun, ya ce ya ji yadda Sin ke nacewa bude kofa ga waje, da kuma sauke nauyin da ke wuyanta na inganta cigaban tattalin arzikin duniya, da hadin gwiwar tattalin arziki da cinikayya tsakanin kasa da kasa. Song ya bayyana hakan ne bayan nazartar wasikar taya murna da shugaban Sin Xi Jinping ta gabatar ga bikin baje kolin kayayyakin da ake shigowa da su kasar Sin ko CIIE karo na shida, inda ya kara da cewa, wasikar ta karfafa gwiwar kamfanin Johnson and Johson wajen ci gaba da neman samun bunkasuwa a kasar Sin.

Shekarar bana ita ce ta cika shekaru 45 da Sin ta gabatar da manufofin bude kofa ga kasashen waje da yin gyare-gyare a gida, kuma ta cika shekaru 10 da gabatar da shawarar “Ziri daya da hanya daya”. A wannan shekara mai ma’anar musamman ne kuma ake gudanar da bikin CIIE karo na shida.

  • Baje Kolin CIIE Ya Samu Yabo Daga Sassan Kasa Da Kasa A Matsayin Dandalin Bunkasa Hadin Gwiwa Da Ci Gaba
  • An Bude Bikin CIIE A Shanghai

Yadda kamfanonin kasa da kasa masu dimbin yawa suka shiga bikin CIIE na bana bisa shirin da aka tsara, ya shaida kokarin kasar Sin na cika alkawarinta da kara bude kofarta ga kasashen waje. A yayin bikin CIIE na wannan karo, bangaren Sin ya fitar da jerin manufofi, wadanda suka hada da habaka shigo da kayayyaki daga ketare, da kafa yankin gwajin cinikayya maras shige ko FTZ da sauransu, lamarin da zai taimaka wa kamfanonin kasa da kasa wajen kara samun cigaba a Sin, kana zai shaida yadda bikin CIIE ke bayar da gudummawa wajen inganta matakin bude kofa mai babban matsayi.

Bikin CIIE dandamali ne na cudanyar sassa daban daban na duniya. Kuma a nan gaba, bikin zai kara samar da hidimomi masu inganci da zai amfani kasa da kasa, lamarin da ke nuna cewa, Sin za ta tsaya tsayin daka kan ra’ayin kasancewar bangarori daban daban, da nuna adawa da ra’ayoyin rufe kasa, da neman raba-gari da sauran kasashe. Cikin sahihanci, Sin za ta taimakawa sassan kasa da kasa wajen samun cigaba, tare da raya tsarin tattalin arzikin duniya mai salon bude kofa ga juna.

Ko shakka babu baje kolin CIIE ya kawo kwarin gwiwa da karfi ga duniya, a wannan yanayin da ake ciki na barkewar rikice-rikice tsakanin bangarori daban daban, da daukar matakai a makare, da kuma tabarbarewar tattalin arzikin duniya. (Safiyah Ma)

Labarai Masu Nasaba

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: CIIEKamfanin CCECC
ShareTweetSendShare
Previous Post

Tinubu Ya Jajanta Wa Gwamnatin Canada Kan Gobarar Da Ta  Tashi A Ofishin Jakadancinta

Next Post

CIIE Na Da Matukar Muhimmanci Ga Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya

Related

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

13 hours ago
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata
Daga Birnin Sin

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

14 hours ago
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

16 hours ago
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya
Daga Birnin Sin

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

17 hours ago
Sin Ta Daidaita Harajin Fito Kan Hajojin Amurka Da Ake Shigarwa Kasar
Daga Birnin Sin

Sin Ta Daidaita Harajin Fito Kan Hajojin Amurka Da Ake Shigarwa Kasar

1 day ago
Peng Liyuan Da Uwar Gidan Shugaban Kasar Brazil Sun Ziyarci Babban Zauren Nuna Fasahohin Nishadantarwa Ta Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Peng Liyuan Da Uwar Gidan Shugaban Kasar Brazil Sun Ziyarci Babban Zauren Nuna Fasahohin Nishadantarwa Ta Kasar Sin

1 day ago
Next Post
CIIE

CIIE Na Da Matukar Muhimmanci Ga Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya

LABARAI MASU NASABA

Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

May 15, 2025
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

May 15, 2025
‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

May 15, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Mutane 200 A Mazaɓa Ta A Zamfara – Ɗan Majalisar Tarayya

May 15, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutane 9 Kan Kisan Jigon Jam’iyyar PDP A Adamawa

May 15, 2025
UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

May 14, 2025
gaza

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.