• English
  • Business News
Monday, August 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Jami’an EFCC Suka Yi Dirar Mikiya A Rumfunan Zabe A Zamfara

by Hussein Yero
2 years ago
in Labarai
0
Yadda Jami’an EFCC Suka Yi Dirar Mikiya A Rumfunan Zabe A Zamfara
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jami’an Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) sun yi dirar mikiya a wasu daga cikin runfunan zabe a jihar Zamfara yayin da ake tsaka da gudanar da zabe a ranar Asabar din data gabata.

Wuraren da suka kai sumamen sun hada da Akwatu mai lamba 025 Kanwuri Bugabuga da ke karamar hukumar Maradun da rumfar zabe ta mazabar gwamna Bello Matawale da ke cikin maradun da kuma rumfar dan takarar gwamna a Jamiyyar PDP na Jihar Zamfara, Dokta Dauda Lawal Dare, wato Women Center a Akwatu mai Lamba 012,a mazabar Madawaki cikin karamar hukumar Gusau.

  • Mai Juna Biyu Ta Rasu A Runfar Zabe A Jihar Zamfara
  • Ba Zamu Gudanar Da Zabe A Cibiyoyi 240 Cikin Jihohi 5 Na Nijeriya Ba —INEC

Bayyanar EFCC a rumfunan zabe ya sanya wa ‘Yan siyasa karatun ta nutso kuma ya kawo gudanar da zaben cikin lumana da kwanciyar hankali.

Duk da tsaiko da aka samu na rashin kai kayan zaben a wasu mazabun Kananan hukumomin Tsafe da Gusau amma Jama’a sun yi dafifi a rumfunan zaben na su tun misalin karfe 8 na safe har zuwa daya da rabi na rana suna jiran kayan zaben don zabar wanda suke ra’ayi ba tare da hayaniya ba.

Kazalika duk da Jamiyyun a jiya suna ta hikamr bayar da kayan abinci da Atamfofi ga mata don su zabe su idan sun zo kada Kuri’a daga bisani sun yi batan dabo a mazabunsu dan gudun yin kicibus da Jami’an EFCC .

Labarai Masu Nasaba

Rashin Tsaro: Ana ƘoÆ™arin Ganin Ƙarshen HaÆ™urin Arewa – ACF

Gwamnatin Sokoto Ta Ƙaryata Rahoton NBS Kan Talauci, Ta Ƙaddamar Da Sabon Bincike

Ya zuwa lokacin hada wannan rahotan LEADERSHIP HAUSA bata samu labarin kama wani da EFCC ta cafke ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Mai Juna Biyu Ta Rasu A Rumfar Zabe A Jihar Zamfara

Next Post

Zaben 2023: Wasu ‘Yan Bindiga Sun Sace Ma’aikatan INEC 3 A Taraba

Related

Rashin Tsaro: Ana ƘoÆ™arin Ganin Ƙarshen HaÆ™urin Arewa – ACF
Manyan Labarai

Rashin Tsaro: Ana ƘoÆ™arin Ganin Ƙarshen HaÆ™urin Arewa – ACF

6 minutes ago
Gwamnatin Sokoto Ta Ƙaryata Rahoton NBS Kan Talauci, Ta Ƙaddamar Da Sabon Bincike
Manyan Labarai

Gwamnatin Sokoto Ta Ƙaryata Rahoton NBS Kan Talauci, Ta Ƙaddamar Da Sabon Bincike

2 hours ago
Sojoji Sun Kama Mutane 69 Masu Fasa Bututun Mai A Yankin Neja-Delta
Labarai

Sojoji Sun Kama Mutane 69 Masu Fasa Bututun Mai A Yankin Neja-Delta

6 hours ago
Ƙungiyar KSCI Ta Nemi Sabon Tsari Don Magance Ƴan Bindiga A Katsina
Labarai

Ƙungiyar KSCI Ta Nemi Sabon Tsari Don Magance Ƴan Bindiga A Katsina

7 hours ago
Ƙungiyoyin Farar Hula Sun Nemi A Dakatar Da Jami’an Gwamnatin Kano
Manyan Labarai

Ƙungiyoyin Farar Hula Sun Nemi A Dakatar Da Jami’an Gwamnatin Kano

8 hours ago
Labarai

ÆŠaruruwan Mambobin APC Sun Sauya Sheka Zuwa ADC A Sokoto

18 hours ago
Next Post
Zaben 2023: Wasu ‘Yan Bindiga Sun Sace Ma’aikatan INEC 3 A Taraba

Zaben 2023: Wasu ‘Yan Bindiga Sun Sace Ma’aikatan INEC 3 A Taraba

LABARAI MASU NASABA

Rashin Tsaro: Ana ƘoÆ™arin Ganin Ƙarshen HaÆ™urin Arewa – ACF

Rashin Tsaro: Ana ƘoÆ™arin Ganin Ƙarshen HaÆ™urin Arewa – ACF

August 25, 2025
Sin Ta Shiga Jerin Kasashe 3 Dake Sahun Gaba Wajen Gudanar Da Cinikayya Da Kasashe Da Yankunan Duniya 157

Sin Ta Shiga Jerin Kasashe 3 Dake Sahun Gaba Wajen Gudanar Da Cinikayya Da Kasashe Da Yankunan Duniya 157

August 25, 2025
Gwamnatin Sokoto Ta Ƙaryata Rahoton NBS Kan Talauci, Ta Ƙaddamar Da Sabon Bincike

Gwamnatin Sokoto Ta Ƙaryata Rahoton NBS Kan Talauci, Ta Ƙaddamar Da Sabon Bincike

August 25, 2025
Harin Asibitin Gaza Ya Halaka Mutane da Dama, Ciki Har da Ƴan Jarida

Harin Asibitin Gaza Ya Halaka Mutane da Dama, Ciki Har da Ƴan Jarida

August 25, 2025
Sojoji Sun Kama Mutane 69 Masu Fasa Bututun Mai A Yankin Neja-Delta

Sojoji Sun Kama Mutane 69 Masu Fasa Bututun Mai A Yankin Neja-Delta

August 25, 2025
Ƙungiyar KSCI Ta Nemi Sabon Tsari Don Magance Ƴan Bindiga A Katsina

Ƙungiyar KSCI Ta Nemi Sabon Tsari Don Magance Ƴan Bindiga A Katsina

August 25, 2025
Ƙungiyoyin Farar Hula Sun Nemi A Dakatar Da Jami’an Gwamnatin Kano

Ƙungiyoyin Farar Hula Sun Nemi A Dakatar Da Jami’an Gwamnatin Kano

August 25, 2025
Tinubu Ya Isa Brazil, Zai Nemi Masu Zuba Jarin Biliyoyi A Noma, Makamashi Da Fasaha

Tinubu Ya Isa Brazil, Zai Nemi Masu Zuba Jarin Biliyoyi A Noma, Makamashi Da Fasaha

August 25, 2025

ÆŠaruruwan Mambobin APC Sun Sauya Sheka Zuwa ADC A Sokoto

August 24, 2025
Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

Ƴansanda Sun Kama Wani Gawutaccen Ɗan Fashi Da Garkuwa Da Mutane A Nasarawa

August 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.