• Leadership Hausa
Monday, May 29, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mai Juna Biyu Ta Rasu A Rumfar Zabe A Jihar Zamfara

by Hussein Yero
3 months ago
in Al'ajabi
0
Mai Juna Biyu Ta Rasu A Rumfar Zabe A Jihar Zamfara
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A kokarin da Mata ke yi na ganin ba abar su a baya ba wajan zaben wanda suke ganin shi ne zai fidda su daga cikin kunci rayuwa, Allah ya yi wa Shamsiya Ibrahim, rasuwa a runfar zabe mai Lamba 001 Asibitin kutate a mazabar Tsafe, cikin karamar hukumar Tsafe a loacin da ake shirin tantanceta domin kada kuria a mazabarta.

Shamsiya Ibrahim, ‘Yar mahaifar Tsafe ce kuma katin kuri’ar da na runfar Asibitin kutate ne a Tsafe, ta aure ce a Kwatarkwashi tazo dan kada kuri’arta a Mazabar mahaifarta ta Tsafe Allah ya amshi ranta.

  • INEC Ta Dage Zaben Shugaban Kasa Da Na ‘Yan Majalisun Tarayya Zuwa Yau Lahadi Yenagoa
  • Da Dumi-Dumi: INEC Ta Dage Zaben Sanatan Enugu Ta Gabas

Adamu Yusif, ya bayyana wa wakilinmu cewa, Shamsiya Ibrahim, ta zo ne dama bata da lafiya, shigowarta ke da yuwa runfar zaben sai ta kama aman jini ta baki ta hanci.

An garzaya da ita zuwa Asibitin Dr Bawa wanda shi ne mafi kusa, inda anan Asibitin ya yi halinsa.

Mutuwar Shamsiya Ibrahim ta girgiza masu kata kuri’a a runfar zaben wanda ya yi sanadiyar sanya wasu fasa kada kuria sabo da jimamin rashinta.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Wata Mata Ta Auri Kanta A Amurka

Labarin Dutsen Nyiragongo Mai Dauke Da Tsawa

Tags: Mai Juna BiyuZamfara
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yanzu-Yanzu: Gobara Ta Tashi A Kasuwar Monday Market A Maiduguri

Next Post

Yadda Jami’an EFCC Suka Yi Dirar Mikiya A Rumfunan Zabe A Zamfara

Related

Yadda Wata Mata Ta Auri Kanta A Amurka
Al'ajabi

Yadda Wata Mata Ta Auri Kanta A Amurka

1 week ago
Labarin Dutsen Nyiragongo Mai Dauke Da Tsawa
Al'ajabi

Labarin Dutsen Nyiragongo Mai Dauke Da Tsawa

2 weeks ago
An Cafke Wasu Mutane 2 Da Ake Zargi Da Kashe ‘Yan Sanda 3 A Delta
Al'ajabi

Yadda Likita Ya Yi Lalata Da Wata Mai Jinya A Asibitinsa A Jihar Kwara

2 weeks ago
Matashi Ya Kashe Mahaifiyarsa A Kano
Al'ajabi

Matashi Ya Kashe Mahaifiyarsa A Kano

4 weeks ago
An Gano Jirgin Da Amurka Ta Nutsar Dauke Da ‘Yan Australia Dubu A Yakin Duniya Na 2
Al'ajabi

An Gano Jirgin Da Amurka Ta Nutsar Dauke Da ‘Yan Australia Dubu A Yakin Duniya Na 2

1 month ago
Karen Da Ya Fi Kowanne Tsufa A Tarihin Duniya
Al'ajabi

Karen Da Ya Fi Kowanne Tsufa A Tarihin Duniya

1 month ago
Next Post
Yadda Jami’an EFCC Suka Yi Dirar Mikiya A Rumfunan Zabe A Zamfara

Yadda Jami'an EFCC Suka Yi Dirar Mikiya A Rumfunan Zabe A Zamfara

LABARAI MASU NASABA

Da Dumi-dumi: An Rantsar Da Tinubu A Matsayin Shugaban Nijeriya Na 16

Da Dumi-dumi: An Rantsar Da Tinubu A Matsayin Shugaban Nijeriya Na 16

May 29, 2023
A Dan Lokacin Da Ya Rage Kafin Mika Mulki: Buhari Ya Sauya Sunayen Filayen Jiragen Sama 15

A Dan Lokacin Da Ya Rage Kafin Mika Mulki: Buhari Ya Sauya Sunayen Filayen Jiragen Sama 15

May 29, 2023
Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

May 29, 2023
Bankwana Da Gwamnatin Buhari: Hukumar Tsaron Cikin Gida Ta Kara Wa Jami’ai 17,331 Matsayi

Bankwana Da Gwamnatin Buhari: Hukumar Tsaron Cikin Gida Ta Kara Wa Jami’ai 17,331 Matsayi

May 29, 2023
Gwamnati Ta Samar Da Tan 89,512 Na Irin Noma A Bana – Minista

Gwamnati Ta Samar Da Tan 89,512 Na Irin Noma A Bana – Minista

May 29, 2023
Kwana Guda Ya Sauka, El-Rufai Ya Haramta Kungiyar Kudancin Kaduna

Kwana Guda Ya Sauka, El-Rufai Ya Haramta Kungiyar Kudancin Kaduna

May 29, 2023
Buhari Ya Nada Sha’aban Mukamin Babban Sakataren Hukumar Kula Da Almajirai Ta Nijeriya

Buhari Ya Nada Sha’aban Mukamin Babban Sakataren Hukumar Kula Da Almajirai Ta Nijeriya

May 28, 2023
An Wallafa Littafin Dake Kunshe Da Mukalolin Shugaba Xi Kan Dogaro Da Kai A Fannin Kimiyya Da Fasaha

An Wallafa Littafin Dake Kunshe Da Mukalolin Shugaba Xi Kan Dogaro Da Kai A Fannin Kimiyya Da Fasaha

May 28, 2023
Ganduje Yayi Jawabin Bankwana Tare Da Shirin Mika Mulki A Yau Lahadi

Ganduje Yayi Jawabin Bankwana Tare Da Shirin Mika Mulki A Yau Lahadi

May 28, 2023
Jihar Kano Ta Ayyana Masu Kwacen Waya A Matsayin ‘Yan Fashi Da Makami

Jihar Kano Ta Ayyana Masu Kwacen Waya A Matsayin ‘Yan Fashi Da Makami

May 28, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.