• English
  • Business News
Wednesday, August 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Muka Samar Da Cikakken Ci Gaba A Jami’ar Modibbo Adama Cikin Shekaru 5 – Farfesa Liman

by Muh'd Shafi'u Saleh
1 year ago
in Labarai
0
Yadda Muka Samar Da Cikakken Ci Gaba A Jami’ar Modibbo Adama Cikin Shekaru 5 – Farfesa Liman
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mataimakin shugaban jami’ar Modibbo Adama da ke Yola, MAU, Farfesa Abdullahi Liman Tukur mai barin gado, ya bayyana rahoton nasarori, sauye-sauye da ci gaban da ya kawo lokacin da ya shugabanci jami’ar na tsawon shekaru 5.

Shugaban jami’ar wanda ke ganawa da manema labarai a Yola, ya ce, duk da kalubalen da ya fuskanta a lokacin shugabancinsa, kama daga Annobar COVID-19, yajin aikin kungiyar malamai da ma’aikatan jami’o’i da tsadar rayuwa amma makarantar ta cimma nasarori masu dimbin yawa.

  • ‘Yan Kasuwa Fiye Da Dubu 221 Daga Ketare Sun Halarci Canton Fair Karo Na 135
  • NAHCON Ta Ayyana 15 Ga Watan Mayu Ranar Tashin Alhazan Farko Daga Nijeriya

“Babbar nasarar da na samu a matsayina na mataimakin shugaban wannan jami’a, ita ce, mayar da jami’ar daga babbar jami’a zuwa wata jami’a ta zamani, hakan ya sa jami’ar MAU ta samu daukaka daga durkushewar da ta afka mata a baya.

“Don haka, ban yi da-na-sanin daukar nauyin mayar da jami’ar zuwa yadda take a yau ba.

“Manufarmu, jami’ar MAU ta zama jami’ar kimiyya da fasaha ta duniya ta hanyar kwarewa a fannin koyarwa, koyo da bincike, don haka, dole ne duk masu ruwa da tsaki a wannan bangaren su sake duba wannan kuduri domin tunkarar kalubalen da ke tasowa.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Taya Nafisa, Rukayya, Hadiza Murnar Samun Nasarar Zama Gwanaye A Gasar Turanci Ta Duniya

Uwargidar Gwamnan Katsina Ta Nemi A Taimaka Wa Mata Wajen Yaƙi Da Ciwon Nono Da Na Mahaifa

“Babu wata shakka, kokarinmu wata niyya ce ta hada kan al’ummar jami’ar a kan kyakkyawar manufa da tabbatar da cewa jami’ar ta mai da hankali kan sabon canji na zamani da fasaha ke takawa a fannin ilimi da bincike.

“Na karbi ragamar tafiyar da harkokin jami’ar ne a watan Yunin 2019, bayan shekaru uku da cire dukkan fannonin ilimi da aka yi a Makarantar saboda tsarin (SMIT) na wancan lokacin, wanda hakan ya rage yawan adadin sabbin daliban da ke shiga jami’ar.

“Don tabbatar da cewa jami’ar ba kawai ta tsira ba, har ma ta kasance mai dacewa da kalubalen gida da na yanki kamar yadda aka gano a cikin sanarwar hangen nesa na manufofinmu, cikin dabaru da tsari mun fara wani sabon salo wanda ya yi nasarar sauya jami’ar.” Inji Farfesa Liman.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ATBUBUKMAUTH
ShareTweetSendShare
Previous Post

Wakilin Sin: Amurka Ba Ta Sauke Nauyinta A Matsayin Babbar Kasa Kan Batun Falasdinu Da Isra’ila 

Next Post

Abin Da Gwamna Dauda Ya Faɗa Wa Manazartan Harkokin Tsaro Kan Yaƙi Da Matsalar Tsaro A Zamfara

Related

Tinubu Ya Taya Nafisa, Rukayya, Hadiza Murnar Samun Nasarar Zama Gwanaye A Gasar Turanci Ta Duniya
Manyan Labarai

Tinubu Ya Taya Nafisa, Rukayya, Hadiza Murnar Samun Nasarar Zama Gwanaye A Gasar Turanci Ta Duniya

20 minutes ago
Uwargidar Gwamnan Katsina Ta Nemi A Taimaka Wa Mata Wajen Yaƙi Da Ciwon Nono Da Na Mahaifa
Labarai

Uwargidar Gwamnan Katsina Ta Nemi A Taimaka Wa Mata Wajen Yaƙi Da Ciwon Nono Da Na Mahaifa

4 hours ago
Bello Turji Bai Yi Sulhu Da Kowa Ba – Guyawa Isa
Labarai

Bello Turji Bai Yi Sulhu Da Kowa Ba – Guyawa Isa

6 hours ago
Sojoji Sun Kama Mai Yi Wa Boko Haram Safarar Man Fetur A Borno
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kama Mai Yi Wa Boko Haram Safarar Man Fetur A Borno

7 hours ago
Matar Marigayi MKO Abiola, Ta Rasu Tana Da Shekaru 82
Manyan Labarai

Matar Marigayi MKO Abiola, Ta Rasu Tana Da Shekaru 82

8 hours ago
Remi Tinubu Ta Bai Wa Waɗanda Ambaliya Ta Shafa A Neja Tallafin N1bn
Labarai

Remi Tinubu Ta Bai Wa Waɗanda Ambaliya Ta Shafa A Neja Tallafin N1bn

10 hours ago
Next Post
Abin Da Gwamna Dauda Ya Faɗa Wa Manazartan Harkokin Tsaro Kan Yaƙi Da Matsalar Tsaro A Zamfara

Abin Da Gwamna Dauda Ya Faɗa Wa Manazartan Harkokin Tsaro Kan Yaƙi Da Matsalar Tsaro A Zamfara

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Taya Nafisa, Rukayya, Hadiza Murnar Samun Nasarar Zama Gwanaye A Gasar Turanci Ta Duniya

Tinubu Ya Taya Nafisa, Rukayya, Hadiza Murnar Samun Nasarar Zama Gwanaye A Gasar Turanci Ta Duniya

August 6, 2025
Sin Ta Samar Da Yuan Biliyan Daya Domin Ayyukan Jin Kai Sakamakon Ibtila’in Ambaliyar Ruwa

Sin Ta Samar Da Yuan Biliyan Daya Domin Ayyukan Jin Kai Sakamakon Ibtila’in Ambaliyar Ruwa

August 6, 2025
Uwargidar Gwamnan Katsina Ta Nemi A Taimaka Wa Mata Wajen Yaƙi Da Ciwon Nono Da Na Mahaifa

Uwargidar Gwamnan Katsina Ta Nemi A Taimaka Wa Mata Wajen Yaƙi Da Ciwon Nono Da Na Mahaifa

August 6, 2025
Bello Turji Bai Yi Sulhu Da Kowa Ba – Guyawa Isa

Bello Turji Bai Yi Sulhu Da Kowa Ba – Guyawa Isa

August 6, 2025
Sojoji Sun Kama Mai Yi Wa Boko Haram Safarar Man Fetur A Borno

Sojoji Sun Kama Mai Yi Wa Boko Haram Safarar Man Fetur A Borno

August 6, 2025
Matar Marigayi MKO Abiola, Ta Rasu Tana Da Shekaru 82

Matar Marigayi MKO Abiola, Ta Rasu Tana Da Shekaru 82

August 6, 2025
Remi Tinubu Ta Bai Wa Waɗanda Ambaliya Ta Shafa A Neja Tallafin N1bn

Remi Tinubu Ta Bai Wa Waɗanda Ambaliya Ta Shafa A Neja Tallafin N1bn

August 6, 2025
Gwamnatin Tarayya Za Ta Farfaɗo Da Noman Dabino – Shettima

Gwamnatin Tarayya Za Ta Farfaɗo Da Noman Dabino – Shettima

August 6, 2025
Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano

Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano

August 6, 2025
Hare-haren Boko Haram Da ‘Yan Bindiga Ya Ragu A Cikin Shekaru Biyu – Ribadu

Hare-haren Boko Haram Da ‘Yan Bindiga Ya Ragu A Cikin Shekaru Biyu – Ribadu

August 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.