• English
  • Business News
Tuesday, September 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (4)

by Idris Aliyu Daudawa
1 year ago
in Ilimi
0
Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (4)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwalejin ilimi ba su yin abinda ya dace saboda ba a basu wani muhimmancin da ya kamata ba, hakan ma shi yasa lamarin koyarwa ya kasance wuri na karshe na wadanda suka kammala jami’a ba su kuma sha’awar aikin koyarwa,ba su kuma a shirya su koyi yadda za su koyar yadda ya dace.Domin kuwa suna yin aikin koyarwa ne kawai domin su samu hanyar biyan bukatunsu.

Shi ya sa masu makarantu ba shirye suke ba su rika basu albashin da ya dace ba,saboda yadda suka dauki malaman makaranta ba da wata daraja ba.Haka lamarin yake sai dai kuma ba a taru aka zama daya ba.

  • Sufeton ‘Yansanda Ya Amince Da Zanga-zangar Matsin Rayuwa, Ya Gindaya Sharadi
  • Muhimmin Sakon Kwankwaso Ga ‘Yan Nijeriya Kan Shirin Zanga-zanga 

Alalade ya kara yin bayani inda yake cewa rashin isassun malaman makaranta abin ba ya tsaya kadai bane kan Lissafi da Turanci,a takaice dukkan darussan.“Daga cikin ‘ya’yanmu namu muke son su zama malaman makaranta? Iyaye nawa suke fatan ‘ya’yansu su zama malaman makaranta? Makarantu nawa ko manyan makarantu suke koyarwa da manufar jan hankalin ‘yan makarantar su yi sha’awar aikin koyarwa?

Abin so ne a a daukaka darajar malaman makaranta ta kasance irin ta ma’aikatan Banki ko kuma masu aiki a kamfanin mai,domin yin hakan zai iya sa abubuwa  a canza yadda ake Kallon malaman makaranta, daga haka kuma za a fara ganin sauyi daga yadda suke gudanar da aikinsu.Muna sa ‘ya’yanmu amakaranta ne domin su yi aikin da bai danganta da koyarwa, idan kuma ba mu yi haka ba maganar karancin malamai a darussan Lissafi da Turanci abin zai kara kazancewa ne.Lukaci ya yi wanda dole ne sai mun canzawa matasa yadda ya dace da kamata su kaunaci aikin koyarwa da su malaman makaranta.

Kamata ya yi a fara yanzu domina sauya tunanin wasu dalibai su rungumi aikin koyarwa saboda a gaba a samu wadanda  za su yi aikin bilhakki da gaskiya.Dole ne a samo mafita na tsaro da wasu manufofin da sharuddan da za su jan hankalin wadanda basu sha’wara yin aikin malamain makaranta su yi sha’awar haka.Sai dai tambayar ita ce wanene, ko kuma me zai koyawa ‘ya’yanmu da jikokinmu  idan ba a yi tsarin da abin zai jawo hakali ba, ai zai wuyar ka tallata abinda ba ka tanada ba!”

Labarai Masu Nasaba

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME

Iyaye da basu son ‘ya’yansu  su zama malaman makaranta

“Akwai abin da ke  bada gudunmawa wajen rashin isassun malaman da za su koyar a darussan Turanci da Lissafi. Abin mamaki shi ne iyaye na bukatar a koya wa ‘ya’yansu amma basu bukatar ‘ya’yansu su zama malaman makaranta.Ko wa ai ya san dalilin domin kuwa iyaye sun bar maida hankali a kan irin kokarin da ‘ya’yansu suke yi kamar yadda ya dace tun da farko su yi hakan.Ba su damu ba koma wanene zai koyawa ‘ya’yansu, su kawai abin da suke bukata ‘ya’yan su kasance sun samu zuwa ajin SS2.

Daga nan kuma sai ta wacce hanya ‘ya’yan nasu za su rubuta jarabawa sanin kowa ne kuma irin haka ne har sai aki ga  bata lokaci  saboda lokaci ya kure.Ya dace iyaye su maida hankali kamar yadda ya dace dangane da lamarin ilimin ‘ya’yansu.Su bada duk wata gudunmawar da suka za ta taimaka wajen ilimin da ‘ya’yansu za su samu mai nagarta,matukar idan har basu bukatar a rika ba ‘ya’yansu duk abin da aka ga dama da suna albashi,idan ba fata da bukatar kaiwa ga haka, a kula da malaman makaranta wajen biyansu albashi mafi tsoka ta haka ne ‘ya’yanku da jikokinsu za su samu ilimi mai inganci.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: EducationIlimi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Ake Alale Mai Kwai

Next Post

Amfanin Almiski Da Sabulunsa (2)

Related

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe
Ilimi

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

1 day ago
Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME
Ilimi

Kwamitin JAMB Ya Bankaɗo Magudin Jarabawa A 2025 UTME

1 week ago
ASUU
Ilimi

Malaman Jami’o’i Sun Zama Abin Tausayi —Kungiyar ASUU

1 week ago
Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai
Da ɗumi-ɗuminsa

Jami’ar Bayero Ta Yi Rashin Fitaccen Masanin Ilimin Harshe, Farfesa Hafizu Miko Yakasai

2 weeks ago
Lambar Yabo Ta CON: Buni Ya Zama Zinare Bashi Da Maboya
Ilimi

NTIC Ta Jinjina Wa Gwamna Buni Kan Taimako A Bangaren Ilimi

2 weeks ago
Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta
Ilimi

Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta

2 weeks ago
Next Post
Amfanin Hulba 21 Ga Lafiyar Dan’adam (2)

Amfanin Almiski Da Sabulunsa (2)

LABARAI MASU NASABA

Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

September 15, 2025
Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

September 15, 2025
Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu

Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu

September 15, 2025
Tinubu

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Yanke Hutu, Zai Dawo Abuja Gobe Talata

September 15, 2025
Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

September 15, 2025
Sanata Natasha Za Ta Fuskanci Hukunci Daga Kwamitin Ɗa’a Na Majalisa

Majalisar Dattawa Ce Kawai Za Ta Iya Dawo Da Sanata Natasha – Magatakardar Majalisa

September 15, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

September 15, 2025
Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

September 15, 2025
Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”

Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”

September 15, 2025
Neja

Gwamnatin Neja Ta Musanta Rahoton Hana Da’awa A Jihar

September 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.