ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (4)

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Malaman

Kwalejin ilimi ba su yin abinda ya dace saboda ba a basu wani muhimmancin da ya kamata ba, hakan ma shi yasa lamarin koyarwa ya kasance wuri na karshe na wadanda suka kammala jami’a ba su kuma sha’awar aikin koyarwa,ba su kuma a shirya su koyi yadda za su koyar yadda ya dace.Domin kuwa suna yin aikin koyarwa ne kawai domin su samu hanyar biyan bukatunsu.

Shi ya sa masu makarantu ba shirye suke ba su rika basu albashin da ya dace ba,saboda yadda suka dauki malaman makaranta ba da wata daraja ba.Haka lamarin yake sai dai kuma ba a taru aka zama daya ba.

  • Sufeton ‘Yansanda Ya Amince Da Zanga-zangar Matsin Rayuwa, Ya Gindaya Sharadi
  • Muhimmin Sakon Kwankwaso Ga ‘Yan Nijeriya Kan Shirin Zanga-zanga 

Alalade ya kara yin bayani inda yake cewa rashin isassun malaman makaranta abin ba ya tsaya kadai bane kan Lissafi da Turanci,a takaice dukkan darussan.“Daga cikin ‘ya’yanmu namu muke son su zama malaman makaranta? Iyaye nawa suke fatan ‘ya’yansu su zama malaman makaranta? Makarantu nawa ko manyan makarantu suke koyarwa da manufar jan hankalin ‘yan makarantar su yi sha’awar aikin koyarwa?

ADVERTISEMENT

Abin so ne a a daukaka darajar malaman makaranta ta kasance irin ta ma’aikatan Banki ko kuma masu aiki a kamfanin mai,domin yin hakan zai iya sa abubuwa  a canza yadda ake Kallon malaman makaranta, daga haka kuma za a fara ganin sauyi daga yadda suke gudanar da aikinsu.Muna sa ‘ya’yanmu amakaranta ne domin su yi aikin da bai danganta da koyarwa, idan kuma ba mu yi haka ba maganar karancin malamai a darussan Lissafi da Turanci abin zai kara kazancewa ne.Lukaci ya yi wanda dole ne sai mun canzawa matasa yadda ya dace da kamata su kaunaci aikin koyarwa da su malaman makaranta.

Kamata ya yi a fara yanzu domina sauya tunanin wasu dalibai su rungumi aikin koyarwa saboda a gaba a samu wadanda  za su yi aikin bilhakki da gaskiya.Dole ne a samo mafita na tsaro da wasu manufofin da sharuddan da za su jan hankalin wadanda basu sha’wara yin aikin malamain makaranta su yi sha’awar haka.Sai dai tambayar ita ce wanene, ko kuma me zai koyawa ‘ya’yanmu da jikokinmu  idan ba a yi tsarin da abin zai jawo hakali ba, ai zai wuyar ka tallata abinda ba ka tanada ba!”

LABARAI MASU NASABA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

Iyaye da basu son ‘ya’yansu  su zama malaman makaranta

“Akwai abin da ke  bada gudunmawa wajen rashin isassun malaman da za su koyar a darussan Turanci da Lissafi. Abin mamaki shi ne iyaye na bukatar a koya wa ‘ya’yansu amma basu bukatar ‘ya’yansu su zama malaman makaranta.Ko wa ai ya san dalilin domin kuwa iyaye sun bar maida hankali a kan irin kokarin da ‘ya’yansu suke yi kamar yadda ya dace tun da farko su yi hakan.Ba su damu ba koma wanene zai koyawa ‘ya’yansu, su kawai abin da suke bukata ‘ya’yan su kasance sun samu zuwa ajin SS2.

Daga nan kuma sai ta wacce hanya ‘ya’yan nasu za su rubuta jarabawa sanin kowa ne kuma irin haka ne har sai aki ga  bata lokaci  saboda lokaci ya kure.Ya dace iyaye su maida hankali kamar yadda ya dace dangane da lamarin ilimin ‘ya’yansu.Su bada duk wata gudunmawar da suka za ta taimaka wajen ilimin da ‘ya’yansu za su samu mai nagarta,matukar idan har basu bukatar a rika ba ‘ya’yansu duk abin da aka ga dama da suna albashi,idan ba fata da bukatar kaiwa ga haka, a kula da malaman makaranta wajen biyansu albashi mafi tsoka ta haka ne ‘ya’yanku da jikokinsu za su samu ilimi mai inganci.”

Malaman
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

MASU ALAKA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
Ilimi

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

June 20, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
Ilimi

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Next Post
Amfanin Hulba 21 Ga Lafiyar Dan’adam (2)

Amfanin Almiski Da Sabulunsa (2)

LABARAI MASU NASABA

Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.