• English
  • Business News
Tuesday, September 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Tattalin Arzikin Nijeriya Ya Tabarbare A Cikin Shekara 10

by Bello Hamza
2 years ago
in Tattalin Arziki
0
Yadda Tattalin Arzikin Nijeriya Ya Tabarbare A Cikin Shekara 10
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Masana sun bayyana cewa, rashin iya tafiyar da arzikin Nijeriya a shekarun da suka gabata sune dalilan da suka haifar da manyan matsalolin tattalin arzikin da ake fuskanta a wannan lokacin.

Kafin shekarar 2015, kasar nan ta samu kudin shiga na biliyoyin daloli. Tattalin arzikin Nijeriya ya bunkasa da kashi 12.7 a tsakanin shekarun 2012 da 2013. A shekarar 2013, ya yi bunkasar da ta kai na Dala Biliyan 270 zuwa Dala Biliyan 510 wanda hakan ya sa ta zama tattalin arziki mafi girma a Afirka.

  • Shugaba Tinubu Ya Gana Da Gwamnoni Kan Ƙalubalen Da Nijeriya Ke Fuskanta
  • Da ÆŠumi-É—umi: Bayan CBN, FAAN, Manyan Ma’aikatun Hukumar Man Fetur Na Shirin Komawa Legas

Karin kashi 90 da aka samu a tattalin arzikin ya samu ne saboda shigowar bangaren kimiyyar sadarwa, fina-fnai da sauran harkokin kasuwancin da ba a bayar da rahottaninsu ba a da.

Amma kuma kididdgar da aka yi na tsawon shekara 10 wadda wata kafar sadarwar ta gudanar ya nuna yadda a tsakanin shekarar 2013 zuwa 2023, aka samu gagarumin hauhawsar farashin kayayyakin masarufi a sassan Nijeriya.

Cikin manyan matakan da suka haifar da karayar tattalin arzikin Nijeriya sun kuma hada da:

Labarai Masu Nasaba

NPA Ta Fara Aiki Da Sabon Tsarin ETO A Tashar Apapa

Kungiyoyi Da Abokan Arziki Na Ci Gaba Da Taya Dantsoho Murna

Karyewar Darajar Naira

A daidai lokacin da ake fuskantar hauhawar farashin kayan abinci sai gashi kuma an fuskanci karayar darajar naira, ana kuma rungumar takardar dala fiye da naira, abin ya kai ga gaba daya Nijeriya na dogaro ne dala wajen shigo da kayan abincin bukatar al’umma, tsananin yadda ake bukatar dala ya sanya aka fuskanci karyewar darajar nairar gaba daya.

A kididdigar da CBN ya gudanar ya nuna cewa, a shekarar 2013, ana samun dala a kan naira 159.3 daga nan ya tashi zuwa Naira 164.9 a kan dala a shekarar 2014, daga nan ya tashi zukwa naira 195.5 a shekarar 2015.

Ys kuma tashi zuwa naira 253.5 a 2016; Naira 305.7 a 2016; Naira 306 a 2017; Naira 306.9 a 2018; Naira 358 a 2020; Naira 435 a 2021; Naira 461 a shekarar 2022 daga nan ya kai naira 900 a shekarar 2023.

Farashin kayan abinci ya tashi da kashi 186

Tsadar kayan abinci a sassan kasar nan ya durkusar tare da rage abin da ‘yan Nijeriya za su iya ajiyewa daga cikin abin da suke samu a matsayin kudin shiga.

Kididdiga daga CBN ya nuna cewa an samu karuwan farashi da kashi 9.7 a shekarar 2013. Ya kuma ragu da kashi 9.4 a 2014, ya kuma sake tashi da kashi 9.8 a shekarar 2015. Ya kuma yi tashin gwauron zabo zuwa kashi 14.8 a shekarar 2016. A shekarar 2017, yana matsayin kashi 19.5, daga nan ya yi kasa zuwa kashi 14.4 a 2018 ya kuma kai kashi 13.7 a shekara 2019.

Wadannan matasalolin suka haifar da tsadar shinkafa. Shinkafa wanda abinci ne da al’umma ke amfani da shi, ya yi tashin da ba a taba gani ba a ‘yan shekarun nan, ta yadda a halin yanzu mafi karancin albashin ma’akatan Nijeriya ba zai iya saya musu buhun shinkafa ba.

Farashin ya faro ne daga Naira 12,000 a shekarar 2013, sai ya dawo Naira 10,000 a 2014 har zuwa 2015 daga na ya tashi zuwa Naira 13,000 a 2016. A halin yanzu farashin buhun shinkafa ya tashi zuwa naira 40,000 a 2022; Naira 60,000 2023 yanzu yana fiye da Naira 70,000 a kasuwanin sassan kasar nan. Irin wannan tashin farashin ya shafi kusan dukkan kayan abincin da ake hulda da su a kasar nan, kamar fulawa, masara. Lamarin tashin farashi ya kuma shafi siminti, inda aka samu karin kashi 150 a cikin shekara 10.

Cikin abubuwan da suka haifar da tabarbarewar tattalin arzikin al’umma sun hada da karin farashin albarkatun man fetur. An sayar da litar mai a kan Naira 97 a shekarar 2013; amma ya yi tashin gwauron zabi zuwa Naira 617 a kan lita daya a halin yanzu.

Masana sun dora alhakin matsalar tattalin arzikin kasa a kan rashin aiwatar da dukkan abubuwan da aka shirya aka kuma tanada a kasafin kudi, wannan kuma yana ci gaba da jefa al’umma a cikin matsala rayuwa. A kan haka ya kamata gwamnati ta gagguta daukar matakan da suka kamata don kawo karshen wahalhalun da al’umma ke fuskanta.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yansandan Tekun Kasar Sin Sun Kori Jirgin Ruwan Kasar Philippines Da Ya Yi Kutse Cikin Yankin Ruwan Tekun Dake Kewaye Da Tsibirin Huangyan

Next Post

Wakilin Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Karfafa Hadin-Gwiwar Kasa Da Kasa Don Tinkarar Barazanar Ta’addanci

Related

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Tattalin Arziki

NPA Ta Fara Aiki Da Sabon Tsarin ETO A Tashar Apapa

2 days ago
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

Kungiyoyi Da Abokan Arziki Na Ci Gaba Da Taya Dantsoho Murna

1 week ago
tallafi
Tattalin Arziki

Kudaden Ajiya Na Asusun Nijeriya Ya Karu Zuwa Dala Biliyan 41

2 weeks ago
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho

2 weeks ago
Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5
Tattalin Arziki

Dangote Zai Gina Kamfanin Taki A Habasha Kan Dala Biliyan $2.5

3 weeks ago
NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya
Tattalin Arziki

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

4 weeks ago
Next Post
Wakilin Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Karfafa Hadin-Gwiwar Kasa Da Kasa Don Tinkarar Barazanar Ta’addanci

Wakilin Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Karfafa Hadin-Gwiwar Kasa Da Kasa Don Tinkarar Barazanar Ta’addanci

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire

Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire

September 16, 2025
NSCDC Za Ta Fara Sanyan Ido Kan Muhimman Abubuwan More Rayuwa A Jihar Kano

NSCDC Za Ta Fara Sanyan Ido Kan Muhimman Abubuwan More Rayuwa A Jihar Kano

September 16, 2025
Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Ta Haifar Da Damar Wanzar Da Daidaito Da Adalci

Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Ta Haifar Da Damar Wanzar Da Daidaito Da Adalci

September 16, 2025
DSS Ta Maka Sowore, Facebook Da X A Kotu Kan Wallafa Rubutu Game Da Tinubu

DSS Ta Maka Sowore, Facebook Da X A Kotu Kan Wallafa Rubutu Game Da Tinubu

September 16, 2025
Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi

Wata Ta Kashe ’Yar Uwarta Kan Bashin Naira 800 A Ondo

September 16, 2025
Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

Jigilar Mai: Me Ya Haddasa Rikicin Dangote Da Ƙungiyar NUPENG?

September 16, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Yi Wa Hakimi Yankan Rago A Zamfara

September 16, 2025
Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan DimokuraÉ—iyya A Ghana

Jonathan Zai Jagoranci Taron Tattaunawa Kan DimokuraÉ—iyya A Ghana

September 16, 2025
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Mayar Wa Atiku Martani Kan Cewar ‘Yan Nijeriya Na Fama Da Yunwa

September 16, 2025
Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

September 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.