ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Tattalin Arzikin Nijeriya Ya Tabarbare A Cikin Shekara 10

by Bello Hamza
2 years ago
Tattalin

Masana sun bayyana cewa, rashin iya tafiyar da arzikin Nijeriya a shekarun da suka gabata sune dalilan da suka haifar da manyan matsalolin tattalin arzikin da ake fuskanta a wannan lokacin.

Kafin shekarar 2015, kasar nan ta samu kudin shiga na biliyoyin daloli. Tattalin arzikin Nijeriya ya bunkasa da kashi 12.7 a tsakanin shekarun 2012 da 2013. A shekarar 2013, ya yi bunkasar da ta kai na Dala Biliyan 270 zuwa Dala Biliyan 510 wanda hakan ya sa ta zama tattalin arziki mafi girma a Afirka.

  • Shugaba Tinubu Ya Gana Da Gwamnoni Kan Ƙalubalen Da Nijeriya Ke Fuskanta
  • Da Ɗumi-ɗumi: Bayan CBN, FAAN, Manyan Ma’aikatun Hukumar Man Fetur Na Shirin Komawa Legas

Karin kashi 90 da aka samu a tattalin arzikin ya samu ne saboda shigowar bangaren kimiyyar sadarwa, fina-fnai da sauran harkokin kasuwancin da ba a bayar da rahottaninsu ba a da.

ADVERTISEMENT

Amma kuma kididdgar da aka yi na tsawon shekara 10 wadda wata kafar sadarwar ta gudanar ya nuna yadda a tsakanin shekarar 2013 zuwa 2023, aka samu gagarumin hauhawsar farashin kayayyakin masarufi a sassan Nijeriya.

Cikin manyan matakan da suka haifar da karayar tattalin arzikin Nijeriya sun kuma hada da:

LABARAI MASU NASABA

Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

Karyewar Darajar Naira

A daidai lokacin da ake fuskantar hauhawar farashin kayan abinci sai gashi kuma an fuskanci karayar darajar naira, ana kuma rungumar takardar dala fiye da naira, abin ya kai ga gaba daya Nijeriya na dogaro ne dala wajen shigo da kayan abincin bukatar al’umma, tsananin yadda ake bukatar dala ya sanya aka fuskanci karyewar darajar nairar gaba daya.

A kididdigar da CBN ya gudanar ya nuna cewa, a shekarar 2013, ana samun dala a kan naira 159.3 daga nan ya tashi zuwa Naira 164.9 a kan dala a shekarar 2014, daga nan ya tashi zukwa naira 195.5 a shekarar 2015.

Ys kuma tashi zuwa naira 253.5 a 2016; Naira 305.7 a 2016; Naira 306 a 2017; Naira 306.9 a 2018; Naira 358 a 2020; Naira 435 a 2021; Naira 461 a shekarar 2022 daga nan ya kai naira 900 a shekarar 2023.

Farashin kayan abinci ya tashi da kashi 186

Tsadar kayan abinci a sassan kasar nan ya durkusar tare da rage abin da ‘yan Nijeriya za su iya ajiyewa daga cikin abin da suke samu a matsayin kudin shiga.

Kididdiga daga CBN ya nuna cewa an samu karuwan farashi da kashi 9.7 a shekarar 2013. Ya kuma ragu da kashi 9.4 a 2014, ya kuma sake tashi da kashi 9.8 a shekarar 2015. Ya kuma yi tashin gwauron zabo zuwa kashi 14.8 a shekarar 2016. A shekarar 2017, yana matsayin kashi 19.5, daga nan ya yi kasa zuwa kashi 14.4 a 2018 ya kuma kai kashi 13.7 a shekara 2019.

Wadannan matasalolin suka haifar da tsadar shinkafa. Shinkafa wanda abinci ne da al’umma ke amfani da shi, ya yi tashin da ba a taba gani ba a ‘yan shekarun nan, ta yadda a halin yanzu mafi karancin albashin ma’akatan Nijeriya ba zai iya saya musu buhun shinkafa ba.

Farashin ya faro ne daga Naira 12,000 a shekarar 2013, sai ya dawo Naira 10,000 a 2014 har zuwa 2015 daga na ya tashi zuwa Naira 13,000 a 2016. A halin yanzu farashin buhun shinkafa ya tashi zuwa naira 40,000 a 2022; Naira 60,000 2023 yanzu yana fiye da Naira 70,000 a kasuwanin sassan kasar nan. Irin wannan tashin farashin ya shafi kusan dukkan kayan abincin da ake hulda da su a kasar nan, kamar fulawa, masara. Lamarin tashin farashi ya kuma shafi siminti, inda aka samu karin kashi 150 a cikin shekara 10.

Cikin abubuwan da suka haifar da tabarbarewar tattalin arzikin al’umma sun hada da karin farashin albarkatun man fetur. An sayar da litar mai a kan Naira 97 a shekarar 2013; amma ya yi tashin gwauron zabi zuwa Naira 617 a kan lita daya a halin yanzu.

Masana sun dora alhakin matsalar tattalin arzikin kasa a kan rashin aiwatar da dukkan abubuwan da aka shirya aka kuma tanada a kasafin kudi, wannan kuma yana ci gaba da jefa al’umma a cikin matsala rayuwa. A kan haka ya kamata gwamnati ta gagguta daukar matakan da suka kamata don kawo karshen wahalhalun da al’umma ke fuskanta.

Tattalin
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Shugaban Miyetti Allah, Bodejo Ya Karyata Zargin Halatta Kudin Haram A Zaman Kotu
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kafa Cibiyar NIPHID: NCDC Ta Yi Kuskuren Fahimtar Ƙudirin Dokar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Uwargidan Shugaban Ƙasa Ta Ƙaddamar Da Muhimman Ayyukan Ci Gaba A Jihar Jigawa
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Ƙungiyar Kansilolin APC Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Idan Ba A Daina Zargin Sanata Yari Ba

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Tattalin Arziki

Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar

July 11, 2026
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN
Tattalin Arziki

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

June 27, 2026
Gwamnatin Tarayya, Bankin Duniya Da Cibiyar IITA Za Su Bunkasa Noma Ta Fasahar Zamani
Tattalin Arziki

Bankin Duniya Ya Ɗora Tashoshin Apapa Da Tincan Kan Sikelin Maki Na 20 A Duniya

June 26, 2026
Next Post
Wakilin Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Karfafa Hadin-Gwiwar Kasa Da Kasa Don Tinkarar Barazanar Ta’addanci

Wakilin Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Karfafa Hadin-Gwiwar Kasa Da Kasa Don Tinkarar Barazanar Ta’addanci

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026
Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.